Advertisements
Dan Majalisar Tarayya Ya Baiwa Dalibar Yankinsa Da Ta Zo Ta Biyu A Gasar Karatun Kur’ani Kyautar Mota Kirar 406
Dan majalisar tarayya mai wakiltar karamar hukumar Lere Injiniya Ahmed Munir ya yi wa dalibar makarantar islamiyya da ta zo na biyu a gasar karatun Kur’ani.
Ita ce ta wakilci yankin Lere a gasar karatun Kur’ani na jihar Kaduna.
Advertisements
9 comments