Advertisements

MIJIN MARAINIYA PAGE 4

MIJIN MARAINIYA PAGE 4

Posted by

MIJIN MARAINIYA PAGE 4

 

Advertisements

💍MIJIN MARAINIYA💍💍💘

Story
&
Written
Fadeela Lamido
Mmn Yazeed

10-12

Advertisements

jalal ya dago ya kalli ummi yace ba komai ummi karki damu, ummi bari naje na kwanta tace to ba damuwa Allah ya tashi mu lfy,mikewa yayi yanufi hanyar dakin shi ummi ta bishi da kallo tana murmushi har ya Kule.

shiko jalal ko dakin shi be shiga ba yabi ta kofar baya ya fita, ya bude murfin mutan yaga safna tayi zuru zuru roko mata hannu yayi suka shiga ciki ya bude dakin shi suka shi , yace kinaji yunwa ne?
tace a,a .
to ga bayi nan kishiga kiyi wanka inki fito kisaka wannan rigar yanuna mata wata karamar rigar shi.
in kin gama ki hau gado ki kwanta da safe zan shigo karki sake ki fito.

futowa yayi falo ya kwanta
washe gari jalal najin kiran sallah subahi ya mike ya shiga dakin ya tashi safna dake bacci akan makeken gadon shi, sannan ya wuce masallaci.

Advertisements

bayan safna ta idar da sallah tana zaune kan darduma, taji anturo kofar da karfi , wata yar yarinya ta gani ba zata wuce shekara biyar ba , tana fadi yaya jalal jiya inata jiranka har nayi bacci baka dawo ba ,waige waige ta fara da safna su kai ido hudu dan haka ta saka kuka ta juya aguje tafita adakin, tana fita sukaci Karo da jalal , yarike ta yana fadin me ya sa meki ?

dakin ka naji neman ka ban gan kaba sai wata aljana nagani .
Jalal dariya yayi sosai sannan yace ba aljana bace anty ki ce na kawo miki amman karki gayawa ummi.
da sauri tace sabo da me baka son ummi ta sani.
saboda bana son ummi ta koreta koke kina son ta kore ta.
a,a to yaya matar kace.
a,a kairat itama kanwa tace kamar yadda kike kanwata , janta yayi suka shiga cikin dakin.
lokacin safna na zaune abakin gado tayi tagumi.

ya dade tsaye akanta bata masan ya shigo ba.
sai da safna ta kwana uku ummi bata san da zuwan ta ba.

ummi ko na lura da jalal baya kwana dakin shi kuma yanzu baya cin abinci sai dai yakai dakin shi , sabanin da yana ci yana sha gwaba, dan haka tace azuciyar ta koma me yake baye mata yau zata gain.

yauma kamar kullum jalal ya dauke abincin shi ya nufi dakin sa ummi na kallon shi, tana nan zaune har ya fito, binshi da kallo kawai take, ya dade zaune ya mike yace ummi sai da safe, to kawai tace dashi.

Yashiga kenan ya zauna yaji anturo kofar , razana yayi ya mike yana fadi ummi lafiya, ummi bata bi ta kansa ba zuwa tayi ta dago safna dake kwance akan gadon jalal tayi wurgi da ita.

jalal ya mike da sauri ya daga ta yasa ta ajikin shi yana rarashin ta dan har ta fita hai yacin ta.

ummi ce ta kara matsowa cike da mamaki tace yaro Ina kasamo yarinya har ka ajeta adakin ka ban sani ba.
kallon shi tayi taga yasa ta a kirjin sa , sai faman rarrashin ta yake, cikin daga murya tace jalal kaine ka kawo min karuwa har cikin gida kasata a kirjin ka agabana dan ka nunamin kai tantirin dan iska ne ko?

cikin sauri ya sake safna yace ba haka bane ummi wlh ummi ban taba zinaba kuma wlh safna ba karuwa bace marainiya ce bata da uwa bata da uba kuma abin da yasa na kasa gayamiki nasan bazaki fahimce ni ba ne.

ummi tace shi yasa ka muna fun ce ni , to maza maza ka tarkata ta ka fitar min da ita agidan nan, dan kaga na kwalfa rai akanka shine zaka neme ka watsa min kasa a ido , kasani sarai bana hada guri da talaka.

abduljalal yace to naji zata fita ummi amman nima bazan xauna ba zan je na nemar mata gurin da zata zauna tunda mu arzikin mu talaka bazai amfana da shiba.

cikin taga murya tace ni kake mayarwa da magana akan wata banzan yarinya, to katafi din in baka tafi ba karai na Allah kuka tasa harda kururuwa yau ga dan ta na cikin ta yana mayar mata da magana, tace indai ko kabi yarinyar nan Allah ya isa nono na ?da kasha.

Jalal ya zaro ido yace ummi abin har yakai haka, to shi kenan ummi na hakura ke safna tashi ki tafi , safna tana kuka ta mike ta fita daga dakin.

Jalal ma tsugunawa yayi ya soma kuka yana fadin ummi,ba ta san kowa ba fa , kuma bata da inda zata ummi marainiya ce fa , ummi ko gezau bayi ba.

suna cikin haka suka ga alhaji mustafa rike ta safna ya shigo har dakin abduljalal, ummi da sauri tace alhaji shine bayi waya kana hanya yau ba sai dai kawai muganka.

jalal mikewa yayi yakoma jikin dady ya kwanta alhaji yace wanan wacece na ganta Waje tana kuka .
cikin sauri ummi tace bamu santa ba.

alhaji yace karya kike yi zaliha duk naji abin da ya faru wai kece kike kin talaka dau la yasa kin manta asalin ki, to tun da kin manta bari na tuna miki

3 comments

  1. Pingback: deepseek

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *