🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
*_Tsuntsu Me Wayo_*
( ta wuya ake kamashi)
🕊🕊🕊🕊🕊
Advertisements
_Storry & written_
By
*_Fadeela Lamido_*
15 – 16
Salis tsaya wa yayi yabishi da kallo cikin mamaki yasan haydar yana shen sigari tunda yasha gani amotar shi amman betaba sha agaban shiba sai yau ,
Advertisements
filo ya dauka ya nufi falo dan baxai iya shakan wannnan warin ba.
washegari
salis yakai fatima makaranta secondary akasata jss 1
itako taslim tuni ta kare secondary ayanzo haka tana cigaba da karatu, dan haka kullum salis kekai fatima makaran ta drive kuma ya dakota saboda lokacin salis yana gurin aiki.
Advertisements
shakuwa ce tashiga tsakanin salis da fatima me karfi dan ayanzon har fatima ta saki jikin ta dashi sosai.
shiko haydar tun ranar da su kai hayaniya da salis kwata kwata baya mai maga gashi har an hada one week amman daddy yake cire takunkumin shi saima kara samai ido da yake haka kullum zaita juyin shi akan gado sai dai salis yayi tsaki ya juyamai baya dan haka abin ya fara damun shi.
yauma kamar kullum haydar ne kwance agado rike da ciki yana murkusu ya hada uban zufa.
salis ne ya taro kofar ya shigo kallon haydar yayi cikin sauri ya karasa bakin gadon yace make damunka.
daker ya iya bude baki yace cikina ne.
mikewa yayi ya nufi kofa ahankali haydar ya kirashi bayan ya dawo yace Ina zaka.
zan fadawa daddy ne.
zaro ido haydar yayi yace dan Allah karka gayamai nasha magani zuwa anjima zai sauka.
shiru salis yayi ya zauna abakin gadon ganin inda haydar yake hada zufa ya sake mikewa ya kunna mai A.C amman duk da haka zufa yake zuwa cen hawaye ya fara zubowa a idon shi hannun shi kuwa yana kasan cikin shi yana dan matsawa
zuwa cen bacci ya kwashe shi.
ajiyan zuciya salis yayi sannan ya gyara kwanciyar shi .
washegari
sunfito cikin shirin su na tafiya Office salis ya kalli haydar yace au me ciwon ciki ya cikin naka?
tsaki haydar yayi sannan yace sai yanzon zaka tambaye ni.
fashewa yayi da dariya sannan yace
” wlh brother mamaki kake mani jibeka one week kawai dobi inda kayi zuro zuro, kasan Allah kamata yayi ahada maka mata hadu dan daya ta maka kadan.
tsaki haydar yayi ya shege motar shi yabar wajen.
yana isa Office yayi amfani da wayar shi ya kira babban aminin shi anas,
ba ajima ba anas ya shigo, wata budurwa nabinshi abaya.
haydar naganin su ya miki yariyar ya rungumo yana kissing dinta itama yariyar yar duniya ce dan tuni ta fara aika mai da makata nan suka lalace.
jin nurfarfashin da haydar keyi yasa anas barin office din dan yasan idan ya zauna zasu tasomai da tsumin sa.
saida ya kwashi awa 3 yana zaune abakin office din sannan yamike ya tura kofar ya shiga ganin yariyar yayi kwance tana barci akan kujeran dake cikin office din tayi matashi da cinyar haidar shima bacci yakeyi hannun shi acikin rigarta..
hannun shi ya hada yayi tafi nan danan suka mike anas yace toh waikai yau baka da aiki ne, tsaki yaja sannan yace bar aikin nan gobe nayi, juyawa yayi ya kalli yariya yace
babyna naga alamar kin
gaji da yawa yau nabaki wahala am sorry nayi missing dinki ne dawa.
cikin shagwa tace zani gida nayi wanka na kwanta.
OK baby badamuwa anas zai maidake gida amdai gobe zaki dawo KO, saboda kar mukuma samun irin matsalar yau.
cikin shagwaba ta mike tana buga kafa kamar zatai kuka take mgn ciki ciki
haydar kara rudewa yayi dan yana balakin son yaga mace na irin wannan shagwabar bare wannan yariyar da komai dake jikinta rawa yake besan lokacin daya isa gareta ba ya zura bakinshi cikin nata saida yayi son ransa sannan yabarta.
karfe 4:00 hayadar ya baro office cike da farin da walwala domin yau ya samu abinda zuciyar shi take muradi yana shiga gida ya samu salis da fatima suta hira suna dariya.
bebi ta kansuba ya shige daki bayan yayi wanka ya biya basussukan sallah da ake binshi ya fito falo .
suna nan yadda ya barsu saidai ayanzon harda taslim, zama yayi agefe ya kure fatima da ido shi dai yana ganin kamar yasan yariyar nan, idan ma ba itabace toh sunada dankantaka tv ya kurawa ido amman lokaci zuwa lokaci yana satar kallon fatima.
zuwacen taslim tace fatima kitashi muje gidan yadidko.
salis yayi karaf yace ke bazata ba ni banason yawace yawace.
cikin sanyin murya taslin tace haba yaya gidan yadidkon ne yawace yawace kuma fa bajimawa zamuyi ba.
kalon fatima salis yayi cikin ido yace zahra kinason zuwane?
cikin sauri fatima ta dukar dakai dumin duk lokacin data kalli cikin idon salis saitaji gabanta ya fadi.
riko hannunta yayi tabi hannun shi da kallo yana wasa da yatsun yake fadin idan kinason zuwa ki tashi kuje amman karki irin shigar taslim, kisa hijjab ne kuma karku dade.
da mamaki taslim take kallon salis shima haydar shi yake kallo .
suna fita haydar yadawo dafda salis ya zauna yace
” brother kardai son yariyar nan kake?
a,a haba meka gani, kodan nace tasa hijjab dama shiyasa naga kana kallo na.
hannu haydar ya daga mai kaga malam bawani kwana kwana da zakamin ka fito fili kace sonta kake.
dariya sosai salis yayi sannan yace ni dai bance maka inasonta ba nidai kawai nasan yariyar tana birgeni kuma idan muna tare ina samun kaina cikin nishadi har inji manason mu rabu.
shine zakace bason ta kake ba wlh sonta kakeyi kuma wlh bazaka aureta ba.
murmushi yayi sannan yace tunda kaine ubana ba
mikewa haydar yayi sannan yace
sai kawai friends din na suga wannan yariyar amatsayin amaryar ka aisai sumin dariya idan bazaka iya fita ka nemo mata ba ka bari ni zannemo maka.
dariya salis yayi sannan yace ni kuma narasa wanda zai nemomin mata sai wanda ya kauce hanya
azuciye haydar ya miki daidai lokacin su fatima suka fito cikin shirin tafiya dan haka yadan tsaya.
kallon su yayi ya yamutsa baki saboda ganin su sanyi da hajjab har taslim shiko salis sai mumushi yake yace gaski kunyi kyau takawa yayi zuwa gaban fatima ya daga hannu shi daidai fuskar ta yana kokarin cire mata wani dan zare daga jikin hijjabin bayan ya cire zaran yakai bakin sa daidai kunnen ta yana mata mgn acikin taslim da haydar babu mejin me yake cemata saidai fuskarshi tana dauke da murmushi yayin da fatima ta kamo hijjab dinta ta rufe fuskarta tana dariya.
haydar ya kara kulewa kuma lallai yanason yasan me salis ya fadawa yariyar nan har take dariya, tana nufin itama tasan love ne yar kauye da ita wani dubara ne ya fado masa cikin sauri ya nufi kofa yana fadin kuzo muje nakaiku
🕊🕊
Mmn Yazeed