Advertisements

IMG 20220121 WA0314

WATA FITSARA PAGE 31

Posted by

WATA FITSARA PAGE 31

WATA FITSARA

Advertisements

By
Fadeela Lamido

PAGE 31

Juyowa tayi ta kalleshi sannan tamaida idonta ahanya tare da share hawaye”

Advertisements

Shima be sake kallon inda take ba gudukawai yake sharatawa”

Itako Samha wani irin sanyin jikine ya sameta rana daya tuna irin bakar wuyarta Tasha ranar nan, tabas datana da hanyar muje masa data gudu Dan bazataso ta sake jin irin wannan radadin va”

Bayan sun isa tare suka shiga dakinsa yana rike da hannunta, tsaye yayi tsakiyar dakin yana kare Mata kallo yayin datai kasa da kanta”

Advertisements

Jekiyi wanka, yafada atakaice sannan ya koma gefen gadon ya zauna yana kwace agogonsa”

Wankan ta nufa babu musu zuwa can yaga fitowanta shima ya tashi ya shiga”

Lokacin daya fito tsakiyan gadon ya sameta ta cure guri daya”

Satan kallonta yaitayi hart
Ya gama shiryawa sannan ya nufi gadon yana zuba kamshi”

Kara tsantsame jikinta tayi dan haka lokacin da Ahmad ya mika hannunsa ya matso da ita jikinsa ji yayi tana kokarin komawa itace”

Meye haka kika wani samdare min??

Ni uncle Bacci zanyi”

Bacci zakiyi?, ai Nima nafison kiyi baccin, Kara mannata yayi acikinsa tare da zagayeta da duk hannunsa sannan yace yi baccin babu abun da zan miki”

Kwanciyanta ta mike sosai ajikinsa bazata iya tantance abun da takeji ba jinsu ahaka”

Shima Ahmad babu abunda yake sai lumshe idonsa tare da sunbatan gashin kanta”

Fatima kuwa tanajin saukan numfashinsa sama sama abayanta, jira take bacci ya daukesa takauce masa yayin dashima ya matso sosai tayi baccin”

Jin tayi yashiga saka hannunsa cikin rigarta a hahankali”

Jitayi kamar yanai Mata waiwayi tsigan jikinta ce tafara tashi gudun karta biye masa kamar ranar nan yasata tace”

Uncle kabari bana so”

Jimmm yayi sannan yacigaba da abun da yake be bari ba Bakya so??, ni.ina so kuma kema zakiso indai muna tare”

Nidai gaskiya kabari Uncle bana so”

Hmmm nida hakkina kike gaya min bakya so??

Ai nifa nagaya maka ba aure atsakanin mu”

Au haba?, Ashe baki da hankali ban sani ba?, Inace an wuce gurin yanzun”

Hannunsa ta ture tare da fadin ba’a wuce ba, duk kaine kajami. Mamana bata Sona yanzun batason ganina akusa da ita ta dinga korata kenan da bahaka take min ba ๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ

Sanyi jikinsa yayi gaba daya ahankali ya zame hannunsa sannan ya mike ya zauna yana kallonta, ahankali ya fara share Mata hawaye tare da fadin”

Indai wannan ne ki kwantar da hankalin ki zata bari, muna nan dake wata rana zata sake”

Hannunsa ta cire afuskanta nidai Uncle bana so kawai, kabari dan Allah Mamana indai tana ganin mu tare bazata taba kulani ba kuma Kaine ka jawo komai”

Tsaki yaja sannan ya kawar da kansa vefe yace”

Wato kinje gurinta zaki bijoro min da rigima ko??, Abu baya wucewa agurin ta tuntuni abu yakici yaki cinyewa”

Nidai baxai cinye ba sai ranar daka barni”

Wani irin kallo yai Mata sannan yace”

Burin ki kenan??, Rabuwa kike son yi dani, bakya tunanin wani halin zuciyarki danawa zasu shiga musamman ayanzun da muka riga muka zama abu guda??

Nidai Uncle bamu zama dayana dan Allah ka maidani gidan Hajjjah…….

Cikin tsawa yace”

Zan bata miki zuciyarki Fatima, bana tunanin kinsan fushina, ta yaya aure zai yiwu haka, ace koda yaushe kina gidan Hajjah ni Ina nan kamar wani Wawa, bari kiji hakurina ya kare, ki nutsu ki maida hankali. Ki jikin ki niba yaro bane sannan wata 8 dinan dana zuba miki ido jimsu nake kamar shekara 8, kinsan komai Fatima bawai baki sani ba, ki ajiye wannan shirmen ki rungumi auren ki shi zai fiye miki, kuma barin Gaya miki Fatima idan Zaki saki jikin ki gara ki saki dan wlh hauka kike tare wahalar da kanki, kinga nafarko nidai ba sakin ki zanyi ba duk kuwa haukan da zakiyi, kuma hakkina baki isa ki hanani ba, yanzun dai Ina lallabaki in kinkiji ta wannan hanyar daureki zanyi ajikin gadon nan inci dadina ๐Ÿคท๐Ÿปโ€โ™‚๏ธ

Cikin sauri ta juyo ta kalleshi sannan ta kawar da da fuskanta tace saikace wata abinci…….

Ba abinci bace Kaza ce”

Idonta cike da hawaye tace ni wlh ba kaza bace saidai inkai”

Ni Zakara ne malama ki kwanta kawai banson surutu”

Kuka kawai Samha ta saka domin tarasa inda zata filo masa”

Bazaki kwantaba?, Kina ganin Zaki iya ja dani???

Kuka kawai take ta kasa furta komai yayin da yasa hannunsa ya sake sakata cikin jikinsa akaro na biyu yana me lumshe ido sannan ya shiga Sarrafata ahankali”

Nurfan fashi yaketa saukewa yayin da zuwa can yaji Samha tashiga mayar masa da bartani”

Sai alokacin ya Kara rikicewa burgesa take ba kadan ba tafi tafi ya fita daga hayyacinsa saidai yana isa gareta yauma kara ta saka tare da damke damtsensa tana me Kiran sunan Hajjah tare dakai.masa duka da yakushi harda cizo kamar wancen karon”

Shima Ahmad Sanbatu yake yi yayin da duk abun da yake fada kamar rubutashi ake azuciyar Samha yayin da hakan ke Kara Mata zafinsa wato shi dadi yakeji nikuma zai kashe ni”

Ganin bashi da niyar dakatawa tafara jera masa Allah ya isa saidai duk da haka be saurara mataba Saida ya nutsu”

Duk da haka yana rungume da ita yana samata albarka tana jero masa Allah ya isa”

Bece Mata komai ba har Saida hankalinsa ya dawo jikin sa sosai sannan yace”

Fatima ya ishe ki fah”

Karfen kukanta ta Kara sannan takai masa duka tare da Kara fadin nabarka da ”

Nagaya miki ya isheki ko?,

Nika dagani, kasane Uncle”

Lushe idonsa yayi sanan yace”

Ina zuwa mana”

Sai bayan kusan minti 10 sannan ya saketa ya koma gefe yana fadin”

Jikina radadi yake min duk kibi kin cijeni”

Hawaye ta share sannan ta tashi zaune daker ta mike ta nufi toilet”

Ganin shiganta shima ya mike ya daura towel sannan ya shiga tailet din ya turo kofar”

Kara Samha taitayi ko me Ahmad ke Mata cikin bayin ??๐Ÿค”

Daga can ya fito ya barta ciki, jikknsa ya shiga gogewa yayin da gumi ke tsatsafo masa har yanzun”

Gyara jikinsa yayi tsaf Jallabiya ya saka sannan ya gara gadon bayan ya canza zanin gadon”

Koda ta fito agogo ta kallah karfe 3:15am tagani hamma tayi cikin irin yanayin wadda ya wahala, cikin sauri ta Sanya duguwar riga Mara nauyi ta zagaya can gefensa ta cure”

Ji tayi ya dago kugunta yana dawo dashi saitin cikinsa yana me kokari zagayeta da hannunsa tace”

Uncle Na

bacci nake ji fah”

Cikin kunne ya rada Mata yi baccin ki

Kwanciya tayi lamo jikinsa tare da Jin dadin hakan, shima Ahmad runtse idonsa yayi yana mejin dadin wannan yanayin, zuwa can Bacci ya dauki Samha yayin data Kara makaleshi sosai”

Ahaka bacci ya daukesa washegari da safe ya fara shirin zuwa Office cikin tsanin kulawa yake kallon Samha dake zaune bakin agado cikin kwalliyar da ta tafi da hankalin sa, idan yana gani da kyau yaune ta taba saka daya daga ciki laifen da yaimata wadda hakan yasashi farin ciki sosai”

Shiryawa yayi tsaf sosai yai mata kyau koda daman can din shi me kyaune a idonta tahowa yayi kusa da ita yace”

Ni zan tafi Saida dawo”

Ai tare zamuje ka kaini gidan Hajjah”

A’a ai kinzo kenan idan an kwana biyu zan kaiki kimata wuni”

Kwalwal tayi da ido yayin daya sunbace ta agoshi tare da fadin”

Kice Uncle saika dawo”

Bata rai tayi tare da kallon can gefe”

Me zan taho miki dashi??

Kara cunu baki tayi”

Murmushi yayi sannan yace koda yake basai nasawo miki komaiba Nima inada tsarabar ajikina nasan abin da kikafi so idan na dawo zan baki”

Mikewa tayi cikin kukan shagwaba take buga kafarta tare da fadin”

Ni bana so Uncle๐Ÿ˜ซ Nika daina min haka”

Shikenan ya isa haka, muje kimin rakiya”

Batai musuba ta biyoshi da gutun hawaye adonta bayan ya shiga motar ya zauna ma hawaye take sharewa”

Cikin murmushi yace”

Kina kuka katuwa dake mutane na kallon ki fa”

Juyawa tayi ta kalli me gadin dake zaune bakin gate dare da driver da yake kaita makaranta, baki ta turo ni Ina ruwana dasu”

Toh koma ciki Saida nawo ko?

Juyawa tayi batare datace komai ba shikuwa Ahmad be iya tafiyaba Saida yaga shiganta cikin gida sosai ke farin ciki ayau”

***********

Kwanan su 6 suna more amarcin duk da cewa Samha bawani hadin Kai take badawo ba kullum da danbe yake kusantan ta cizo da yakushi kuwa bata bari ba, atuanin sa yawan kusantanta da yakeyi xaisa ta bari amman zuwa wannan lokacin abun ya fara damunsa, dan haka yau da safe bayan ya fito wanka yana shiryawa yace, Fatima zonan”

Mikewa tayi daga Kan gadon ta isa gabansa”

Kirjinsa ya nuna mata guraren kafada yace dumi nan, kallon gurin tayi shedan hakora ne ga ja da gurin yayi, wani gurin ya sake nuna Mata gefen nonon sa nan ma yayi jawur sannan ya sake nuna Mata wani tare da yakushin dake jikin sa wasu sun warke ga kuma wadda ya fara tsofa sannan ya nuna Mata nayau dayai jawur”

Kawar dakai tayi ahankali ya matso yayin data jah baya alamar tsoro”

Me kike nufi Fatima meyasa kike min mugunta”

Saboda bana son ka”

Karya kike kina sona, inda bakya Sona bazaki dinga bayar min da Marta ni ba”

Hawaye ta matso tare da fadin ni martqnin me, Allah ya isa”

Ni kike cewa Allah ya isa??, Ina jinki kina yawan cemin Allah ya isa Ina daukansa ne amatsayin radadin da kike ji kesaki fadin haka, amman yanzun gani gaki kike cemin Allah ya isa ko??

Sunkuyar dakai tayi cikin Shirin yin kuka tace”

Toni Dan Allah ka rabo Dani, bana son zaman nan wlh ko ka barni agidan Hajjah saboda auren nan Mamana najin haushina…….

Toh yanzun me kike so kawai Fatima?, inbarki agidan Hajjah, a kina zaman me?, aure ko rashin sa”

Ni duk ma wacce akayi Amman ni ko kadan banson auren”

Shiru yayi zuwa can yacigaba da da gyara jikinsa yana fadin idan dai na fahimceki kina son in sakeki ne??

Kai tsaye tace eh”

Murmushi yayi sannan yace”

Baki da hankali Fatima kadan ya rage miki kiyi hauka, kina yaudaran kanki idan har kina tunanin zan sake ki, ke yanzun banda baki da tunani sai kiso insakeki ai yanzun kinzamani nazama ke”

Ni ban zama Kai ba๐Ÿ˜๐Ÿ˜”

Wa kike murgudawa baki??

Shiru tayi tanacigaba da kunkunai”

Kallonta yayi dakyau sannan yace”

Kedai yanzun kin zama mara kunya ko? Kuma rashin kunyan ki akaina kike saukesa ko? Saboda kinga Ina barin ki”

Kasa kasa tai mgn, yana kogarin saka riga yake fadin”

Inba tsoroba ki fada inji”

Kasa kasa ta sake fadin”

Ai nima ka raina mamata”

Runtse idon sa yayi da sauri zuwa can ya bude fuskansa daure yace”

Sai yaushe Zaki daina wannan mgnr? Meyasa kike da naci ne, tsaki yaja sannan yace bana son irin wannan mgnr ranki zai bacci idan kika sake min irin wannan kalamin, bana so”

Kuka sosai Fatima tasa tare da fadin aikace kana sonta๐Ÿ˜ญ

Runtse idonsa ya sakeyi tare da fadin”

Nace miki bana so ko??

Cikin matsanancin kuka tacigaba da cewa Nima banaso Uncle dama angaya min dayar mgnr ne wadda tafi waccen, danaji dadi”

Saukan Marin dataji shiya hanata karasawa wani Marin ya sake mata sannan ya nunata da yatsa daga yau karki kuma min zancen nan bana so”

Durkushewa tayi tafashe da kuka yayin daya juya afusace yabar gidan”

Sosai radadin ya shigeta kuka take rusawa babu me lalkashinta hartayi me isanta ta tashi ta zauna gaba daya taji duniyar batai Mata Dadi”

Tashi tayi ta koma falo ta zauna tare da dauko wayarta Number Khadija ta Kira yayin da tana dauka ta fashe da kuka”

Nutsuwa sosai Khadija tayi tana Jin yadda Samha take raira kuka, cikin nutsuwa babu tashin hankali atattare da ita tace

Yaya akayi??

Uncle Ahmad yamin dukan tsiya”

Lushe Ido Khadija tayi tare da fadin”

Me kika yi??

Ni bam mishi komai ba๐Ÿ˜ญ

Baxan taba yadda da haka ba Samha, karya kike yi”

๐Ÿ™„๐Ÿ™„ Baza kunne tayi Jin Ummanta zata kare Ahmad”

Khadija ce tacigaba da cewa”

Zan iya rantsuwa cewa hakanan baxai dakeki ba ko tantama banayi ki dai fadi gaskiya”

Hawaye ta tashare sannan tace”

Umma tare mishi kike yi yau?

Keni rabani da shirgin ku, me yadaneni dashi dazan tare masa, koke ai bazan tarewaba bareshi, kawai zancen kine nasan ba gaskiya kika fada”

Toh waifa Umma akan yace bani da kunya nace aishima yace yana sonki……….

Ya isa, karki kara yin wannan mgnr, ban da abunki wannan ai tun muna kananan yara ne, bazamu wuce shekara 9 ba lokacin, kuruciya ce”

Shiru tayi tana nazarin aranta tasan ba gaskiya bane Ummantata ta Gaya Mata”

Ahakali ta sake cewa toh ai kuma ya dake ni”

Kiyi hakuri kuma ki kiyaye kalaman ki”

Kuka ta saka sosai ni gaskiya bazan hakura ba”

Bazaki hakura ba???, Shikenan idan ya dawo ki taresa ki rama, daga haka ta katse Kiran yayin da hankali Samha ya dada tashi, domin ita ayanzun so take Ahmad yabawa kowa haushi kamar yadda yabata haushi, Abbanta ta Kira kuma yana fadawa tafara kuka kamar yadda tayiwa Khadija, sosai hankalin sa ya tashi cikin tsanani dauriya yace meya faru Mamana?

Abba Uncle ya dakeni”

Duka kuma?? Me kika mishi??

Jimmm tayi cikin ranta take fadin kowa saiyace wani Wai mena mishi, afili kowa cewa tayi ban mishi komai ba๐Ÿ˜ญ

Shiru yayi zuwa can yace, Mamana Ina rokon ki dan Allah ki zauna lafiya da Mijin ki banajin dadin irin wannan abubuwan kinutsu karki Bari raina yabaci”

Abba ai dukana yayi………….

Nagaya miki ki gyara halin ki kawai, nasan wani irin zama kukeyi yana hakuri ne kawai karki yadda yasake kawo min Karan ki”

Amsawa tayi cikin tsabar Jin haushin Ahmad, Hajjah ce ta fado Mata Dan haka tai saurin danna number ta tana dauka tace Hajjah”

Na’am Fatima?

Kinga Uncle ko?

Meya faru?

Dukana yayi”

Duka?? Ahaka za’ayi zaman auren da duka kuka?๐Ÿค” Wani abu kika masa??

Ban mishi komaiba Hajjah”

Lallai to kibarni dashi zaizo ya sameni, idan yai wasa sawa zamyi ya dawo min dake nan sai ranar dayayi hankali”

Dama hakan kikayi kawai Hajjah”

Kidai barni dashi kawai zanyi maganin shi”

Bayan sun gama waya da Hajjah mikewa tayi ta share hawayen tasss taji ranta ya Mata aikace aikacen cikin gida tafara irin wadda ba’a rasaba misalin biyu ta kwanta bacci, ba ita ta tashiba Saida aka kira la’arar wankan tayi tayi sallah tana zaune kan sallaya taji Muryan Momy aguje ta fita cikin murna take zuba Kara rungemeta tayi”

Fatima kece haka”

Momy ba kunki zuwa ba babu wadda yataba zuwa daga gida kamar ma bakwa sona๐Ÿ˜ซ

Keda akace bama agidan mijin kike ba, kinata rigima da miji, dazon Babanki yazo min hankalin sa atashe, Wai kince mijin ya miki duka shine nace barin zo inji me yake faruwa ne?

Nutsuwa sosai Samha tayi tace”

Mommy ni bana son auren”

Keko Fatima har yanzun?, Meyasa kike da kafiya ne”

Ni Mommy kawai banso ne indai akace inzauna ahaka zamuyita zama tundaninace banson shi, Mamana fushi take dani ko sakarmin fuska batayi kamar da, danaje gidan korata take akusa da ita sabo da Bata son Uncle yazo gurin Mommy rashin kunya yake Mata bayya ganin mutuncin ta”

Saisai Mommy tabada hankalin ta gareta hakama Ahmad daya riski mgnr yana kokarin shigowa falon”

Fatima, kina son ki zama karamar bazawara ko??, Duka duka guda nawa kike, ki duba girman Ahmad ba sa’an ki bane kina bude baki kina gaya masa abun da ranki keso ba dole ya bige bakin ki ba”

Mommy marina yake yi fah”

Bawani Marin da aka mikinan anan gurin, shafa ki kawai yayi, da Marin ki yayi da yanzun idanun ki basa buduwa, wannan amsan da kike bani bazaki iyashi ba, aini da Babanki yace an miki duka nazata zanzo Inga kin kasa tashi”

Kuka tafara shikenan sabo da baku damu Dani ba aita dukana ko ajikin ku๐Ÿ˜ญ

Eh ko ajikin namu kibi mijin ki ki zauna lafiya wannan zancen da kike kawowa ba hujja bace, zamane Allah ya rika ya hada Yaya mutum zai yi?

Nidai Mommy wlh bazan iya zama ba, danni akwai abun da idan natuna nake Jin tamkar namutu kawai nabar duniya”

Jinan Fatima, kina nufin tunda Uwarki Bata goyon bayan auren kema bazaki zauna ba kenan? Ace duk mgnr da ake gaya miki babu wadda ya isa?

Hannunta tasa ta rike na Momy cikin kuka tace nidai Momy dan Allah ku taimake ne ku rabani da auren nan”

Ahankali Mommy ta zame hannunta tana fadin”

Baki da hujjah ne Fatima wannan shirmene kikeyi dan haka dole ki zauna agidan mijin ki idan Kuma kina da wata hujja bayan wannan ki kawo”

Mikewa Momy tayi yayin da Ahmad yai saurin komawa jikin motarsa anan Momy ta sameshi gaisawa sukayi cikin mutunta juna, sannan yabita harta shiga motar da aka kawo ta”

Cikin gidan ya shiga bayan tafiyanta, jikinsa gaba daya baby kwari ko kadan, kalaman Samha sun kashe masa jiki, mgnr Hajjah ya tuna da irin alkwarin daya dauka cewa zai lallasheta akan Marin ta da yayi Mata, sai dai wannan lakacin kallonta ma saiya daure dan bakaramin haushi ta bashi ba”

Haka ma karkashin zuciyarsa haushin Khadija ne fal cikin ransa, domin ta hanasa Jin dadin rayuwarsa, zuwa wannan lokacin ya rasa gane me take nufi ne๐Ÿค”

Misalin 9 nadare yana kwance adakin sa, shikadai yake son kebe kansa domin ya samu daman yin tunani yadda ya dace”

Shigowan Samha yasashi ya dago ya kalleta”

Me kikazo yi?

Kwanciya mana”

Jimmm yayi sannan yace ki koma dakin ki bana bukatar ki anan”

Cikin Ido ta kalleshi sannan tace”

Ai bazan iya kwana nikadai ba๐Ÿ˜ฌ

Nikuma bana bukatar kowa anan wajen”

Kwalkwal tayi sannan tai saurin kwanciya daf dashi tare da kokarin shigewa jikinsa”

Tashi zaune yayi ya riketa kibar shige min jiki kince bakya Sona kuma meya dameni dake”

Toh kaima ai ka dakeni dazon”

Na dakeki din ki wuce kibani guri nason surutu”

Mikewa tayi toni ka kaini gidan Hajjah”

Ba gidan Hajjah zan kaiki ba idan kince min gurin Mamanki sai in kaiki dan duk abu da kike ita ke saka ki, kinga saiki zauna tare da ita”

Sosai Samha ta kure domin ko kadan batason taji yayi zamcen uwa cikin fushi tace eh ka kaini”

Mikewa tayi da saurin sa yana

3 comments

  1. Pingback: BAU_2025
  2. Pingback: Plinko
  3. Pingback: fightful.com

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *