
BAYA BA ZANI🥥🥥🥥🥥🥥🥥
By
Fadeela Lamido
Wattpad fadilalamido
✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
*® _PEN: WRITER’S ASSOCIATION_*
✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
______________________________________
*~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~*
_____________________________________
Bismillahi Rahamanir Rahim🖊
1-3
__________________________________________________________
……..Abdullahi kasheni zakayi ne?, Wannan wanni irin wasa ne?, Wayo wuyana makorona, nashiga uku…….
Cikin tsanin haki wadda aka Kira da suna Abdullahi yace, gobema ki kara, Allah yaso ki ne kinban tausayi wlh dasai kinyi kuka zan barki”
Karasa fincike rigarta tayi dake rike ahannnunsa Kuma wlh saina gayaka da Hajiya, kokarin Kara rukota yake cikin tsananin sauri ta kwasa da gudu ta fice dakin”
Abdullahi kuwa fuskar sa cike da annashuwa ya sakko daga kan katifarsa yana lekenta ganin ta rufe kofar yasashi murmushi yana fadin waya gaya miki, labilen ya sake tare da komawa kan katifarsa ya kwanta”
Asma’u! ke Asma’u! Ina kika shiga Kuma?
Wata tsohowa ke fadin haka yayin da take dire ledojin hannunta akasa da alama cefane tayo”
Dobe dobe tafara yayin da ta nufi bandakin taji ana zare sakata daga cikin dakin ta dan haka ta juyo ta zubawa kofar ido”
Kyakyawar yariya ce tsaye abakin kofar, wacce bazata wuce 16years ba, kanta babu kallabi yayin da gashinta yai wacce agadon bayanta”
Karasowa tsohuwar tayi tana fadin, meyasame ki kikayi wujiga wujiga haka?
Hannu tasa ta share zufar dake kwance afuskarta, ba Yaya Abdullahi bane ya shake ni, ya murdemin wuya kamar zai karya😭
Subuhanallahi, me kika masa?
Oho mishi”
Tsaki tsohowar taja tare da daukan kayan miyanta tana kokarin juyewa ga roba tana cigaba da fadin”
Kema ai bakyajin mgn, nace Miki ki daina shigewa Abdullahi saurin hannu garai aigashinan kinji ajikin ki”
Idanu tabi tsohowar dashi tana me mata kallon abin da zakice kenan?, Harara ta zafgawa tsohuwar sannan ta Kara fitowa ta zauna ta zunbura baki, zuciyarta cike da haushi”
Aikace aikacen tsohuwar keyi yayin da jefi jefi Asma’u ke zabga mata harara irin wadda ake Kira aikin banza harara adohu”
Misalin karfe 6 na yamma tsowar ta gama duk aikace aikacenta dan haka ta nufi dakin Abdullahi tana me kwala masa Kira”
Cikin yanayin irin na wadda bacci yama mugun kamu ya amsa, jin ya amsa yasata juyawa tare da daukan buta domin yin alwalan mangariba”
Abdullahi kuwa fitowa yayi sanye da jallabiya Hajiya kika barni naita bacci baki tasheni ba har gari ya fara duhu”
Batare da ta kalleshiba tace, ai dama Kai ba’a iyamaka da tashin ka nayi dakace na takura maka”
Shima batare daya sauriri metake cewaba ya nufi hanyar fita tare dabin Asma’u da kallo fuskarsa dauke da murmushi, ganin inda tahada rai kamar tace wayyo Allah yasashi Kara fadada murmushin sa har ya fidda sauti sannan, ke ‘yar cinliga atashi ayo alwala”
Kicin kicin ta kara yi batare da takalleshiba, harya sa kansa azauren ya dawo da baya, Hajiya Allah yasa kinyi kaye kaye gabas fa ta hada hadari tana daf da zubar da ruwa”
Cikin sauri Hajiya ta dagakai ta kalli sama ganin saman tas yasa ta kalli Asma’u, murmushi tayi tare dama Abdullahi alaman ya wuce da hannunta”
Ganin hayowan Hajiya kan tabarmar da take zaune yasata saurin mikewa, alwala tayo sannan ta shige daki, Koda Hajiya takai mata abinci Dan kadan ta tsakura”
Bayan isha’i Abdullahi ya shigo gidan, jinsa sunata hira da Hajiya yasa haushi ya Kara kamata, da alama rashin fitowarta be damesuba cikin farin ciki suke hira suna dariya, mikewa tayi ta dauko jakar kayanta tafara hadawa ko tsinke bata bari ba sannan ta rufe ta aje agefe tare da hayewa gadon, jin dariyar Abdullahi yasata ta dauko filo ta daura kan kunnenta yayin data kwanta akan wani ta danne kunnuwanta”
Misalin 10:30pm Hajiya ta shigo dakin tuni Asma’u tai bacci ajiya zuciya take ta saukewa, bayan Hajiya tagama karemata kallo ta nufi karamin gadon ta karkade sannan ta haye bakinta dauke da addu’oin”
Cikin bacci taji Asma’u nakiranta, afirgice ta bude ido na’am yaya akayi?
Babana yazo??
Babaki??, Babanki yau bezoba Asma’u……
Alhaji Babba fah??
Shima bezoba Yaya akayi??
Ni gidanmu zan tafi’
Tabe baki Hajiya tayi, saikiyi hakuri safiya ta waye wadda ya kawoki ya maidaki”
Cabdi wlh bazan tafi dashiba, ki tashi ki rakani………
Da tsohon daren nan?, Kinsan ko karfe nawa yanzu??
Hawaye Asma’u ta fara sharewa cikin kuka take fadin ni gidan mu zani”
Sarai Hajiya tasan halin Asma’u dan haka cikin sauri ta zubo da kafafuawanta kasa badai Abdullahi bane?, Sakko muje in rama Miki……..
Bata rufe bakiba Asma’u ta sakko, mafici Hajiya ta dauka muje tacewa Asma’u”
A’a Hajiya dorina zaki dauka ai ranar nan da kika dakeshi da mafici yace Babu zafi”
Ai yau dagewa zanyi, tunda bani da durinar ne”
Nidai a’a wayar radio kin zaki cire”
Yamutsa fuska Hajiya tayi domin batason wannan dabi’ar ta Asma’u, Mika hannu tayi ta ciro wayar radio sannan suka fita”
Kofarsa abude take dan haka turawa kawai Hajiya tayi ta bude, kwance yake yayi daidai bisa katifan da alamar bacci me dadi ya dauke shi”
Hajiya da Asma’u tsaye tsakiyar dakin yayin da zuciyar Asma’u tai fari kal jira kawai take taga Abdullahi na kuka”
Rufda ciki yayi dan haka Hajiya ta takarkare ta zuba masa agadon bayansa”
Amatukar firgice ya tashi duk da bacci yake behanashi rike wayar radio ba, cikin yamutsa fuska ya zauna akan kafarsa yana fadin, meye haka Hajiya?, Mena Miki?
Cikin kawar da fuska tace, Asma’u narama ma dukan dakamata da rana”
Hmmm Hajiya ba munyi dake kin daina shigar mata ba, Kuma ma ai ba dokanta nayi ba, ke a yaushe na dake ki??
Hararansa Asma’u tayi wadda yasa Abdullahi sakin murmushi batare daya shirya ba ganin inda idon ke jujjuyawa, cikin matukar murmushi yace, toh shikenan kuje naji, ai kun rama ko?
Juyawa Hajiya tayi yayin da Asma’u ke fadin, guda daya fa kika mai, muryasa taji, Kuma Babu zafi ba”
Bayan Hajiya tabi Hajiya kindaiji yace Wai Babu zafi”
Rabo dashi bakiga yatashi zaune yana sosawa ba yaji zafi, beson ne kawai ki gane”
Washegari bayan ya fito wanka ya fahimci gurin da Hajiya ta dakeshi jiya ya tashi yayi jawur, tsaki yaja sannan ya fara Shirin tafiya aiki”
Cikin kankanin lokaci ya kammala shirinsa cikin uniform dinsa na police duk wani Abu dazai bukata ya dauka sannan ya nufi dakin Hajiya”
Kamshin turarensa kawai Asma’u ta jiyo ta aje kofin dake hannunta tare da mikewa tsaye ta zura hijjabin ta dake ajiye bakin gado”
Sallama yayi ya shigo fuskarsa ba yabo ba fallasa, dogone fari kama suke sosai da Asma’u daka gansu dole ka kaishaida yayane da kanwarsa waddanda sukai matukar kama da juna”
Ina kwana Yaya Abdullahi?
Murmushi kawai yamata sannan ya gaida Hajiya bayan ta amsa yace, ni zan wuce Hajiya saina sake lekoki………
Cikin sauri Asma’u ta dauki jakan kayanta tana fadin zan bika ka ajeni agida”
A nawa? ya fada yana ficewa daga dakin, cikin sauri ta biyoshi koma nawa ne idan munje sai babana ya baka”
Ina, sam ban yaddaba, koma Babu inda zanje dake”
Binshi tacigaba dayi yayin da Hajiyama ta rufa musu baya, tana fadin, haba Abdullahi taimaka ka sauketa mana”
Daidai lokacin da ya isa gaban ‘yar karamar motansa ya bude yashiga ya zauna, nifa bazani da itaba, ko kun manta dukan da kuka min jiya……
Batare daya rufe bakiba Asma’u tace kayi hakuri, ido ya zuba mata lallai ta matso da taje gida domin yasan taurin kanta, ganin yana batawa kansa lokaci yace shiga muje”
Murmushi tama Hajiya sannan ta shiga ta zauna harya tada matar jikin Hajiya yayi sanyi sosai ganin yana kokarin wucewa begaya mata ranar dawowan su ba kamar yadda suka saba yasa tace dakata Abdullahi, Yaushe zaku dawo??
Ita zaki iya ganin ta duk sanda taga dama, Amman ni zaki dade baki ganni ba”
Baki ta rike, haba megidan ai saikasa naji duniyar taimin zafi, sakko zo kaji”
Sakkowa yayi cikin sauri suka nufi zauren Hajiyan, suna shiga ta jayoshi kan kafadarta dan rankwafawa yayi ya kwanta yayin da Hajiya ke fadin, idan Dan naramawa Asma’u ne kayi hakuri nifa shiyasa banson shiga shirgin ku”
Hannunta ya kamo ya tura cikin rigarsa, Hajiya jifa inda kika jimin ciwo kan wancen ‘yar ciligar yariyar, tunda kinfi sonta gara nabaku guri karku kasheni”
A’a Sam kayi hakuri, ba’ayi hakaba injiwa yafada maka nafi sonta?, Kasan halin rigimarta rigima tasamin ita saita bar gidan adaren ”
Hmmm aidaman nasani tunda kukamin dukan tsiya kukaje kukayi baccin ku, ni kuka barni nakasa bacci”
Itama Saida na tausa mata wuyanta tukuna ta iya bacci, yanzun dai kayi hakuri ku dawo kamar yadda kuka saba kar gidan yamin shiru Ina zuwa jirani kadan”
Cikin gidan ta koma yayin da Abdullahi yabita da murmushi shiyasa yake matukar son kakarsu batason taga tabata ma kowa rai, musamman shida Asma’u
Da suke jinsu kamar su kadai ne jikokinta”
Bata jima ba ta dawo hannuta rike da roba cike da dambun nama, budewa tayi takaimasa loma daya bakinsa ya amshe sannan tamayar ta rufe, toh amshe karka bari Asma’u tagani kaji ko, sabo dai kaikadai nayi sa”
Fadada fuskan sa yayi da murmushi jintace ya boyewa Asma’u wannan ya tabbatar masa da Hajiya tafi sonshi dan haka yana fadi ya fita yana mejin kansa yayin da Hajiya ketasa mashi albarka har ya tada motar”
Sun kama hanya shiru yau babu hira kamar yadda suka saba Abdullahi sai faman Shan kamshi yake yayin da take tason yi masa mgn saidai data juyo saitaga fuskarsa murtuk”
Dama ka saki fuskarka Dan yaseen bakai kyau ba”
Kallonta yayi kadan sannan yace, ni Babu ruwana da yariya, idan kika daman nan gurin zan sauke ki”
Gum tayi bata sake mgn ba, domin bakaramin aikin sa bane, ganin ya dauke hanya da alama gidan Alhaji babba zai kaita ba gidan suba nan danan taji ranta ya bacci, akofar gidan ya tsaya tare da fadin ki shiga kijirani idan nataso aiki saina kaiki gida”
Fita tayi badan ranta yasoba har ta shiga tana waiwayensa Amman shi ko kallo bata isheshiba”
Sallama tayi cikin gidan Babu kowa da alama yaran duk suntafi makaranta adakin Alhaji Babba tajiyo Hira na tashi dan haka kai tsaye nufi dakin cikin sallama”
A’a Asma’u, kece?, Ina abokin tafiyar taki?
Alhaji Babba ke fadin haka yayin da yake Mika mata hannu, hannnunta tasaka cikin nasa ta zauna dafdashi tana fadin, sauri yake ya wuce gurin aiki”
Kash😬 naso naganshi da safen nan kuwa”
Cikin nutsuwa tagaida Umma da Mama dake zaune da alama wata mgn sukeyi me mahimcin”
Umma ce tace Asma’u ya kuka baro Hajiya?
Lfy lau ta fada”
Kun kyauta Allah ya maku albarka duk cikin mazajenta Abdullahi yafi kula da ita, cikin matan Kuma Asma’u ce”
Murmushi Alhaji Babba yayi yana fadin, ai Asma’u yariyar kirkice Abdullahi kuwa shiririta ke kaishi da neman mgn Babu abun da yake agidan nan Banda neman rigima”
Umma ce tace duk da haka dai yafi sauran tunda yana zuwa akai akai aigara shidin”
Tabe baki Mama tayi, hmmm Abdullahi shiririta dai dama *Dattijo* kikace”
Tsaki Umma taja dan Allah idan ana mgn mutane kidaina Kiran Dattijo”
Alhaji Babba ma girar sama data kasa ya hade jin Kiran sunan Dattijo, mamace tasake fadin”
Akan me za’a daina sakashi cikin zance, naga dai yana zuwa akai akai wannan karon ne kawai yajima bezoba Kuma aiki ne ya masa yawa”
Cikin Fada, Alhaji Babba yace, kinsameshi awayane ya gaya miki haka??
Sunkuyar dakai Mama tayi cikin girmamawa tace, Alhaji kasan yanayin aikins……..
Dakata🤚🏻 bason mgnr banza, tunda yakoma bekira kowaba ga dukkan alama ma yakashe wayarsa, Amman nasan ko yakiyin mgn dakowa bazaikiyi da Abdullahi ba, nasan bakin su daya”
Asma’u cikin ranta tafara tunanin waye Dattijo?, Tabas tana yawanjin ana kiran sunan Dattijo Dattijo amman bata taba ganinsa ba, sosai taji tanason ganin wannan Dattijon”
Jin Alhaji Babba nata zabga fadawa Dattijo Mama ta lallaba ta fice da alama batason ana aibantashi”
Umma ko da Alhaji Babba sai huci suke”
Sai yamma misalin biyar da rabi Abdullahi ya dawo, dakin Umma tai zauna dan duk gidan Umma tafi sakin Fuska Mama ta fiye hantara gashi itace mahaifiyar Abdullahi Amman shi mutum ne me wasa da dariya”
Ganin har anyi mangariba benemita ba yasa ta nufi dakin Alhaji Babba damin nan take joyo muryan sa”
Su biyu ne yana zaune gaban Alhaji Babba yana matsa masa kafa”
A’a Asma’u ashe bekai ki gida ba har yanzun?
Cikin murmushi Abdullahi ya kalleta, Baba nan zata kwana gobe saina kaita gida”
Zama Asma’u tayi kusa da Abdullahi ni gaskiya bazan kwana ba nakosa naga Babana”
Kiga Babanki?, ke bakiji kunya ba?, gandareriya dake kike wannan mgnr?
Cikin sauri ta daga kanta ta kalleshi au daman gandareriya ceni kuma kakecemin ‘yar cinliga🤔🤔
Dariya sosai Alhaji Babba yayi yauwa Asma’u tambayeshi”
Abdullahi ma dariya yayi kafin yace, hakane fah ‘yar cinliga ce macewa nayi”
Nika daina cemin ‘yar cinliga Baba kace mai yakaini gida ”
Abdullahi tashi kakaita gida Wai meyasa baka rike girmanka ne’ kanwarka ce Amman kamaita abokiyar wasan ka”
Baba dasafe zan kaita, ke tashi kije ki kwanta, karki matsamin da safe zankai ki”
Zunbura baki tayi, dan gudun kar Alhaji Babba ya matsa masa yakaita gida yasa yai saurin cewa akwai dambu a mota dauko kicinye toshiyar baki nabaki”
Banci, nima Ina dashi”
Kina dashi?, waya baki?, Abdullahi ya tambaya yana me zaro ido”
Hajiya mana”
Kara zaro ido yayi, amman matar nan makirace wlh tallahi”
Tsawa Alhaji Babba yayi masa, Kai kana da kai kuwa agabana?🤔
Yi hakuri Baba, bansan lokacin da nafada ba, dumbun nama tabani hartana wani cewa naboye karna bari Asma’u tagani, kagani ashe itama tabata, jeki dauko nagani wanne yafi yawa nawa ko naki”
Dariya sosai Alhaji Babba yakeyi yayin da Asma’u ke fadin wlh nasan nawa yafi yawa ai danni tayi nice nan nace tamin, ficewa tayi daga dakin cikin saurinta”
Amman kaji kunya Abdullahi dubi abun da kake kamar wani karamin yaro”
Baba to ai tun kafin a haifi Asma’u nine dan gatan ta meyasa yanzun zata dinga daidaita ni da Asma’u”
Toh idan wannan mgnr kakeyi ai ita Hajiya ta kowa ce, idan kasan irin soyayyar da Hajiya ta nunawa *Umar* naka ba komai bane dandai shidin wawane bemata halacci ba sam”
Nan danan Abdullahi ya hade fuska, Baba kayi hakuri aikine yake tareshi Mama tagaya min kuna fushi dashi nakirashi ma gobe dasafe zai iso”
Aida kasani kabarshi inga iya hankalin shi, akan me zaka kirashi?, cikin wannan yanayin Asma’u ta dawo jin Baba nata zazzagawa Abdullahi fada yasa tai tsaye jikinta asanyaye wannan karon me suna *Umar* Alhaji Babba ya fushidashi tsaye tayi aranta take fadin waye *Umar* Kuma?
Saida Abdullahi yaita bawa Baba Hakuri sannan ya hakura yabar zance rike hannun Asma’u Abdullahi yayi suka nufi dakinsa”
Tsalle ta daka ta dire agodonsa, bakomai ke burgeta ba sai irin laushin katifar Abdullahi, duk gadon data ke hawa Babu wadda katifarsa takai laushin ta Abdullahi shi komai madai nasa daban yake, dan gayune na bugawa ajarida, duk samarin unguwar su dana nan unguwar babu wadda yakai Abdullahi gurinta”
Murmushi kawai yamata kaitsaye ya nufi toilet din dake makale jikin dakinsa”
Bejimaba yafito ya zauna bakin gadon Mika hannu yayi ya dauko robar dambun kinga nawa wanne yafi yawa?
Iya dubawa ta duba Amman tarasa gane wanne yafi yawa, gashi so take ta kular da Abdullahi dan haka takai nata hanci ta sauke sannan takai na Abdullahi cikin sauri ta sauke, ba iri daya bane ai, naka na wancen satin ne……..
Tun kafin ta rufe baki yace, toh wlh shi zakici ki ajemin nakin
Cafdi wlh bazan bakaba ai kowa yasan nashi”
Cikin sauri yakai mata hannu ya kama wuyanta kamar indaya saba, ciki cikin kwacewa tafara yayin da yake Kara danneta haki take sosai Amman takasa kwatan kanta, wayyo Hajiya zai kasheni Yaya Abdullahi dazafifa gaskiya kabari banaso ganin tarasa inda zatayi dashi tafara hawaye”
Tsayawa yayi cak da dariyarsa kuka kikeyi?, daga wasa Allah yabaki hakuri toh”
Sakkowa tayi da kafafuwanta tana share hawaye, towaika baka da wurin wasa sai wuyana, kuma ma ai ma danne min nan dina kakeyi da sadar hannun ka”
Kirjinta ta nuna dan haka yasaki baki yana kallonta, ‘yan matasan nonuwata yagani agorin, kankance idonsa yayi sharri zakimin?, to meye agurin”
Wlh duk ranar daka shakemin wuya zafi gurin kemin, akwai fah abu agurin”
Kawar da idonsa yayi, ni banga komai ba”
Karantse da Allah bakaga komai ba”
Narantse banga komai ba”
Gyara zamanta tayi kila to nikadai kejin su, amman akwai abu agurin”
Dariya sosai Abdullahi yayi gaskiya kuwa ke kadai kijin kayanki ni fili nake gani”
Kawar da zancen tayi da fadin, Yauwa Ya Abdullahi?
Na’am inajin ki?
Waye *Dattijo* ?
Wani irin kallo ya jefa mata kefa wawiyace Dattijon ne baki sani ba?🤔
Ni bansashiba wlh inajin dai ana kiran sunansa”
Kwaciya yayi agadon kafafuwansa akasa, kinsan Dattijo sai dai kice kin dade baki ganshi ba, yayana ne”
Yayan ka ko abokin ka?
Abokin kuma?, eh to Amman ai Babamu daya Kuma ya girmeni sosai, dan yana shawara dani bashi zaisa nakirashi aboki ba yayana ne”
Tabdijam amman kuwa beda mutunci”
Ke! Kinsan waye ya Dattijo kuwa, gobe kafin ki wuce zaki ganshi yana nan tafe”
Tsaki taja inaruwana dashi ni toh, koyakai bishiyar rimi girma bazaiban tsoro ba wlh”
Harkina wlh?, Ya Dattijo nefa, Dattijo wargi babu, sunan wani abu waishi dimkim
Turo baki tayi sannan tace”
To waye Kuma *Umar*?……..
*Mmn Yazeed*🖊
BAYA BA ZANI🥥🥥🥥🥥🥥🥥
By
Fadeela Lamido
Wattpad fadilalamido
✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
*® _PEN: WRITER’S ASSOCIATION_*
✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
______________________________________
*~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~*
_____________________________________
4-6
__________________________________________
……….Ke! ni karki dameni, kim isheni da tambaye tambaye, waima meya kawo miki wannan tambaye tambayen?
Cikin zafgawa Abdullahi harara ta ce, daxon inaji Baba yana fada akan Dattijo, yanzun Kuma nji yanayi akan Umar”🤔
Hmmmm Ashe kunnenki nagurin shine ko ki tayani bashi hakuri, Dattijo shine Umar ai”
🤔Toh meyasa akece masa Dattijo?, saikace wani tsoho”
A’a nikam ki tambayi wani, nagaji ko Babane kije ki tambaya kin isheni, wuce kije ki kwanta”
‘Yar dire tafara yi agabansa kamar yadda yara keyi, ni banjin bacci hakanan ace dole saina kwanta, idan baka son mgn ka kaini gida mana”
Mikewa yayi ya nufeta kamar zai daketa aguje ta fice tana waiwayen sa”
Yana ganin fitan ta yasaki murmushi, kofar ya rufe sannan ya kwanta yana me tonuta cikin zuciyarsa, komai nata burgesa yake, duk wani motsinta tafiya yake da hankalinsa, yana me matukar son kasancewa da ita baya gajiya da tsokanarta Kuma baya gajiya da wasa da ita ko kadan”
Haka yaita tuna Asma’u tare da dabi’unta ciki harda rigimarta, tunawa yayi da cewan da tayi saddan hannun sa na danne mata nan gurin, dariyar sa yayi me sauti tare da fadin afili wai itanan ta girma toh waini daman har wani sandan hannu nake dashi🤔
Hannunsa ya kallah Sarai ya gane abun da take nufi, saidai shi ko kadan bada gangan yake ba amman zan kiyaye yafada cikin zuciyarsa”
************************
Misalin 8 nasafe Asma’u ta tashi, wannan karon ita kadai ce adakin Umma ko Ina Umma ta tafi da safiyar nan🤔
Wanka tayo harta gama shiryawa Umma bata shigo ba, daga gefe ta hangi abun karinta gurin ta isa ta faraci kenan Umma ta shigo, da alama ranta bace yake Dan ko s sallama bata yiba ta shigo”
Bin Umma tayi da kallo yayin data haye gado ta jiyowa Asma’u baya, kallo Asma’u taitabin Umma dashi daker takarasa karinta aranta take fadin gidan nan ba dadi wlh, bara nai maza nacewa Ya Abdullahi yakaini gida, agogo ta kallah ganin tara saura yasa tamike arude fitowa tayi, tana fadin, nasan ma yatafi kawai yabarni😭
Dakin sa ta gani arufe dan haka taja ta tsay a tsakar gidan idonta cike da hawaye, hakanan taji batajin dadin gidan nan”
Daga can idonta ya hango mata wani daki bude, wadda tunda take bata taba ganinsa budeba, Koda yaushe rufe dakin yake, dake gidan Alhaji Babba babban gidane kasancewan matansa biyu saidai yaransa kusan gaba daya Mamace ta haifesu domin itace komansu ko fada ne itace masifarfiya duk da cewa Umma tafita mayantaka amman da alaman ita bata taba haihuwa ba domin dakin ta babu kowa sabanin dakin mama da Koda yaushe yaran gidan cike suke cikin sa”
Kofar ta sake kallo, ita kanta kofar abar kallo ce ahankali ta karasa bakin kofar, motsi taji da alamar akwai mutum aciki ahankali ta daga labulen”
Takalmin Abdullahi ta gani ga Kuma wani kwaftareren takalmi irin na sojoji kusa dashi, dan zaro ido tayi tare da saka kafarta ciki tana Kara bin kwaftareren takalmin da kallo”
Wani kamshine ya daki hancinta, wadda yasa dole ta sauke idonta wajen bin dakin da kallo, lafiyayyen falo ne da aka shirya aka Kuma kashemawa naira, baki ta sake ta kallon gurin sosai ya burgeta, gawani irin sanyi mai dadi da yake ratsa kafofin jikinta”
Abdullahi ta hango zaune akasa cikin tsananin mamaki tace, Ya Abdullahi daman akwai gurin nan acikin…….
Yawon bakinta daukewa yayi lokacin da ta hango wani tankamemen picture manne abangon dakin”
Kutumar ubancan, tafada batare data shirya ba, tana juyo Abdullahi nafadin subuhanallahi amman ko sauraronsa bataiba harta isa gaban hoton”
Hannuta takai ta shafa mutumin dake jikin picture din, idontane yakai kan sunansan dake rubuce ajiki”
*(IS) Umar Moh’d Umar* bakinta bude afili tace, toh wannan sojan wani kasa ne?, naganshi da fararan kaya’ daman sojoji suna saka farin kaki ne🤔 waigawa tayi ta kalli Abdullahi harara ya zabga mata, domin duk abun da take fadin yanajin ta”
Itako cikin ranta fadin take amman gaskiya yana da kyau ba kadan ba, yafi kowa kyau cikin gidan nan, gyara murya Abdullahi yamata daker ta iya cire idonta kan hoton ahankali tafara shigowa cikin falon”
Sai yanzun ta kula da zandareren mutumin dake kwance saman kujera yayi rufda ciki, dagashi sai gajeren wando yayin da Abdullahi ke zaune kasan kujeran da yake, hannunsu cikin na juna, duk da cewa me kwanciyar rufda ciki yayi Kuma keya ya bamawa Abdullahi saidai hannunsa daya dayabarwa Abdullahi yake rike dashi lokaci zuwa lokaci yana tausa hannun da alama lallashin sa yake”
Gefe guda Kuma wannan fararen kakin sojojin ne ajiye, da alama su yacire daga jikinsa, bayan tagama kare masu kallo tazauna kujeran dake kallon tasu, tana me zuba masu ido”
Murmushi Abdullahi yamata da alama beson yin wani motsi ko hayaniya, wani irin kallo ta wurga masa sannan tace, kadawo kurma ne?
Shiiii🤫 ya fadi tare dasa daya hannunshi cikin gashin me kwanciyar yana kwantar da gashin”
Ido kawai ta zuba masu zuwa can taji na kwancen ya sake wani wawan ajiyan zuciya cikin sauri Abdullahi yace, yauwa Brother kokaifa kayi hakuri dan Allah”
Shiru falon, illah ajiyan zuciya da mutumin keyi, zuwa can Abdullahi ya sakin hannun ganin alamar yayi bacci cikin dibara ya gyara masa kwanciya sannan Yama Asma’u alama da hannu cewa suje”
Dakinsa ya bude suka shiga yayin da Asma’u nasaka gafa tace”
Kenan Dattijon har ya iso?🤔
Abdullahi nabajewa akan gado yace gashi Kuma kingani”
Wannan najin pic dinnan shine kwance akan kujerar nan??
Eh Abdullahi ya amsa mata dashi yayin data sake cewa, amman gaskiya kato ne, duk girman ka ya fika, sojan wata kasane shidin nagansa da fararan Kaki??
Hmmmm kefa mahaukaciya ce, sojan garinku ne uniporm din navy dinne baki sani ba ‘yar kyauye kawai ”
Baki ta rike jin Umar navy ne cikin rawar baki tace Amman shine bayajin mgn, baya tunanin wataran ya nitse a ruwa, kuma be nemin gafarar Alhaji Babba ba🤔
Cikin tsananin takaici Abdullahi yace, ai saije ki nitsar dashi, mahaukaciya kawai ke fita kibani guri bacci zanyi”
Tab ni gida zaka kaini Kanata jamin rai wlh sati me zuwa ko kazo bazani ba garama ka wuce abunka”
Eh naji, jeki dai, tundana fita sallah ban dawoba sai yanzon, muna gurin Baba, ki wuce karki bari na mike domin idan na rikeki saina miki abun da baki so”
Cikin bige bigen kafa ta fita domin gidan kwata kwata bayya mata dadi, ji take kamar akan kaya take”
Dakin Umma ta koma wannan karon Umma nazaune ita da Mama mgn suke Amman suna ganinta sukai shiru tare dabinta da kallo, wanni irin kallo mama ke mata dama tuni jinin su baya haduwa da Mama tarasa abun da yasa mama ke daure mata fuska”
Sunkuyar dakai tayi domin kallon da mama kemata yafi kama da harara”
Bata dagoba saida taji fitan Mama daga dakin”
Zoki zauna mana Asma’u, kinga yayan naki ko?, Nasan yana gurin Dattijo”
Eh na ganshi Umma Amman yaki kaini gida, wai yace saiyayi bacci ya tashi, Umma saijamin rai yake, gashi yau banje makaranta ba”
Rabu dashi idan har dare yayi bekaikiba sai kibi Baban ku ya kaiki, Koda yake shima din Ina tunanin tun zuwa Dattijo bekoma bacciba shiyasa bacci zai dameshi”
Umma cikin dare yazo ne?🤔
A’a misalin 3:45am ya iso”
Sunkuyar da kanta tayi tana tunanin sudai maza basa tsoron hanya”
Haka ta wuni gidan Babu dadi kuma basu da kananun yara, Aunty Maryam da Aunty Aisha duk sunyi aure dan haka gidan bemata dadi”
Misalin 5 na yamman bayan taci baccinta takoshi Abdullahi ya shigo dakin Umma, taso muje shine Abun da yafada sannan ya juya abunsa”
Dama jira take dan haka tuni ta mike ta dauke Jakarta tanawa Umma sallama”
Kayan shafa Umma ta bata da alama ta tanadesu ne musamman saboda cike da leda ta mika mata, tare da fadin ki gaida Innar ki”
Murna sosai Asma’u tayi tana fitowa ta nufi dakin Mama, labulenta tadaga zuciyarta cike da tsoro tace, Mama natafi gida”
Hada ido sukayi lokacin da take cewa, ki gaida mutanen gidan”
Tam zasuje ta fada, azauren gidan suka hado da Abdullahi cikin fada yace”
Amman kinsan bason jirako, af na manta muje ki gaida Ya Umar”
Kanne kanta tayi akafada, alamar bata zuwa”
Sabodame?, Abdullahi ya tambaya lokacin daya tsura mata ido”
Nidai a’a gaskiya bazani ba”
Kafada ya daga sama🤷🏽♂️ sannan yai gaba tana biye dashi abaya”
Idonta ne ya sauka akan wata zungureriya mota fara tass, baki ta bude da hanci gaba daya tana kallon Abdullahi dake kokarin bude motar”
Nuni yamata da tashiga sai alokacin ta rufe bakinta sannan ta nufi motar yayin da Abdullahi ke kokarin zagawa”
Sosai motar ta burge Asma’u kamshi kawai take zubawa komai nata gwanin ban bargewa Kuma tsaftace Babu alamar datti ko kura”
Komai na motar farine tas dan haka takasa sakin jikinta gani take kamar data jingina jikin kujerar datti zata sanya masu, Abdullahi kuwa daman kal yake koda yaushe dan haka bata jinsa kanta takeji”
Zauna da kyau mana”
Tsoro nake karna shafa maku datti amota, motarsa ce wannan kenan naga bantaba ganin irin motar ba”
Ni karki dameni bakin ki zowa ki gaidoshi ba”
Emm ban zuwa motarsa mekyau amman yabar Alhaji Babba yana hawa kwarababbiya”
Toh fah, injiwa ya gaya miki kwarababbiya ?, kinga yariyar nan irinku ne ‘yan hana ruwa gudu, toh waima tsaya Ina ruwan ki?
Kaima Ina ruwanka?
Hmmm Allah yabaki lfy Asma’u halin ki sai ke”
Shiru tayi aranta tanajin haushin Abdullahi dayake shiri da wannan yayan nasa da baida mutunci ko kadan”
Cigaba tayi da kallon ko Ina cikin motar daga can gefen Abdullahi ta hangi wani siririn farin katako anyi bakin rubutu daga tsakiyarsa natsuwa tayi sosai domin karantawa, *Intelligence Specialists navy Umar Moh’d Umar* tagani, sosai abun ya burgeta, shi ya dauki hankalinta taita kallo tana maimaitawa har suka isa kofar gidansu batare data sani ba, Abdullahi ne ya sauka tare da fadin”
Toh ‘yar kyauye kallon ya isa haka sakko muje, azubere ta sauka saidata garewa matar kallo sannan ta doshi gidan su, yayin da mutanen unguwar suke bin motar da kallo”
Cikin gida ta shige ciki da murna inda ta hangi Innarta kan keken dinkinta, aguje tayi kanta Inna kinga ya Abdullahi yaita jamin rai har saita yasa nakara kwana gidansu”
Hmmm aidaman nasan kan Abdullahi zaki maida laifin alhalin kin fisa shiririta”
Allah Inna ba laifina bane daga yauma karki kara barina zuwa gidan Hajiyan”
Ko ajikina dan bakijeba saime, tataji dani nikadai, cewar Abdullahi daya karaso gabansu”
Ina wuni Inna?
Lfy lau Abdullahi ya mutanan gidan?
Lfy lau Inna
Alhamdulillahi, ance Dattijo yazo ko?
Eh ya iso kusan asuba”
Allah sarki, ya kyauta ai haka yafi, dan hira suka taba kadan da Inna sannan yai masu Sallama ya tafi”
Bayan tafiyan Abdullahi fada Inna taitawa Asma’u akan fashin zuwa makaranta data yi yau, dan haka washegari da sassafe ta wuce makaranta”
Misalin 5:30pm ta dawo gida, wannan shine lokacin dawowan ta, a duk lokacin da ta tafi makaranta boko da islamiyya ne hade, duk layin su ita kadai ke zuwa wannan makarantar, gashidai babanta bawani karfi garaiba amman yana kokarin biyamata kudin makaranta me tsada, dan haka duk kawayenta ‘ya’yan masu haline, yayin da mutanen unguwar ke mamakin yadda akayi malam ke iya biyan kudin makarantar Asma’u ganin cewa ‘ya’yan wane da wane ne amakarantar”
School Bus ke zuwa daukanta takuma maidota gida tuntanajin kunyan aga gidan su harta saba, dan wannan shekarar zata kammala secondary”
Cikin gida ta shiga cike da gajiya dan karamin Hijabinta ta cire sannan ta nufi bandaki”
Inna ce tabita da bokitin ruwan wanka, kamar yadda suka sama kullum ta dawo makaranta saita watsa ruwa”
Bayanta fito ta shirya ta kwanta kafin lokacin sallar mangariba”
Sosai taji dadin kwanciyar duk da cewa idonta biyu ba bacci take ba”
Karfe 8 na dare Babanta ya dawo, tana daga daki taji Inna nafadin, yau lfy kuwa kayi dare sosai”
Lfy lau bayan natashi kasuwa Sabon gari na nufa”
Aiho toh ya suke duk suna lfy?
Lfy lau Alhamdulillahi”
Hiransu da Asma’u tacigaba da jiyowa yasata fitowa”
Baba na zaune atabarma, yayin da Inna ke zaune kan kujera yayin da gaban Baba abinci ne jere”
Baba sannu da zuwa”
Yauwa sannu Asma’u, ya karatun?
Lfy kalau Baba, zama tayi kusa dashi yayin da Baban ke binta da kallo fuskansa cike da murmushi, Abdullahi na gaishe ki”
Gaisuwa Kuma?, jiya jiyan nan murabu Kuma yau yace yana gaidani, ko ya manta jiya muka rabu”
Cikin ido Baban ya kalleta sannan yace, ban da abunki ai kulluma ana gaisuwa, bakiji akace yawan gaisuwa yafi yawan fada ba”
Nagaji dashi ne Baba yamin wulakaci wannan karon”
Toh wannan tsakanin kune hannu Baba yasaka a aljihu wani dan karamin leda ya fito dashi toh ga sakon ki inji shi”
Da saurinta ta amshe sweet ta hango guda uku aciki Dan haka tai saurin farke ledan murmushi dauke da fuskanta ta shiga warware sweet din, amman me watse mata sweet din yayi ajiki yayin da tabi jikinta da kallo, dusar garo tagani watse acinyarta, cikin sauri ta warware sauran duk haka suke, gaba daya ya bare mata ajiki, wani irin takaici taji nan danan hawaye suka shiga tsiyayowa, watsarwa tayi cikin tsananin haushi, Baba kadai ganshi ko?, dusar gero ya mulmulo min cikin ledan sweet”
Inna da Baba dariya ce ta kamasu domin Babu wadda zaice ba sweet din bane ciki”
Lallai Abdullahi akwaishi da taya bera bari, idan ka ganshi ahaka kamar bazai aika ba, cewar Baba dake kakkabe jikin Asma’u”
Inna kuwa fadi take yasanta ne da shegen son zaki, kamar shazumamu, dallah tashi kije ki gyara jikin ki”
Cikin hawaye ta mike yayin da Baba ke fadin, share hawayen, idan nafita zan toho miki da sweet din”
Gorin wanke wanke ta nufa tana wanke jikinta tana jiyo Baba na fadin”
Amman Abdullahi da tsokana yake, shidai haka Allah yayi shi, akwai son mutane, ga nutsuwa, tunanin shi kamar na manya kwata kwata ba halin su daya da Dattijo ba”
Kowa da irin sa malam shidai barshi da kyauta amman rabon da naganshima na manta malam, ka hadu dashi agidan ko?
Ina fah, ance jiya da daddare ya wuce, aishi agogo ne sarkin aiki”
Lallai kuwa agogo sarkin aiki ai inaga yafi wata Uku bezoba amman ya kasayin ko kwana daya🤔
Ina tunanin aiki ne ya masa yawa naga Alhaji yayi fushi dashi sosai har baya iya boyewa”
Allah sarki rashin zuwa gidan ne matsalar sa Amman yaron nada nutsuwa ai”
Daga can bakin Fanfo Asma’u tace, Inna baida mutunci wlh”
Wani irin kallo Inna ta wurga mata tare da fadin, ke! waya sako bakin ki anan gurin?, Karna sakejin irin wannan, sa’anki ne?, Ko yana sawa dake ne shima?
Cikin sauri ta girgiza kai”
A’a🤔 toh ba irin Abdullahi bane dake wasa dake, ki kiyayi kanki kar wata rana kice zaki mishi wannan rawan kan naki”
Jikinta asanyaye ta shige daki domin ta tsana fada, tsintan kanta tayi da zubar da hawaye tare da kara jin haushin Dattijo da basu taba haduwa ba ido da ido”
*****************
Sati biyu kenan basuje gidan Hajiya ba, yayin da hakan yayi daidai da kwana sha 3 basu hado da Abdullahi ba, Dan haka balakin son ganin sa take”
Yau juma’a yaune take sa rai da zuwan Abdullahi, sai dai har dare yayi babu alamar zuwan sa”
Sosai ranta ya bacci idonta yai jawur batasan ta shaku da Abdullahi ba sai yau, domin wani irin daci taji zuciyarta namata”
Misalin tara nadare taji tsayowar mota akofar gidansu, azubure ta tashi zaune jin tabas mota ce yasata zundumawa aguje tai waje adaidai lokacin da Abdullahi ke kokarin rufe motar sa yaji ta afko masa gaba daya ajikinsa”
Jin yadda ta kwakumeshi hannunta zagaye abayan shi saitin cikin shi, shima hannun sa yasa ya rungumeta tare da lumshe idonsa, tabbas Asma’u ta fara girma domin yana jin ‘yan nonuwanta kwance ajikinsa”
Ahankali yaji tace, I miss you so much ya Abdullahi”
Miss you too ‘yar cinligata, sosai suka rungume juna, wani yanayi yafara ji ajikin shi dan haka yai saurin saka hannun shi ya dagota tare da zuba mata ido”
Asma’u, yanzun fa badabane kin fara girma, ki daina kwanciya ajikina, kinji ko”
Kara komawa tayi ta kwata cikinsa toh bakai bane ka dade bakazo ba”
😬hannusa yazuba cikin aljihu tare da rutse idonsa, ganin abun nata bana gare bane yasashi ya sake dagota Asma’u akaro na biyu, shiga ki dauko kayan ki kizo muje, ki gaidar min da Inna”
Bazaka shiga bane?🤔
Bazan iya shigaba, kiyi sauri dare nayi”
Motarsa ya shiga ya zauna yana mayar da numfashi, hannu yasa ya bude zip din waddon sa, abarsa ya gyarawa zama tare da Kara daidaita ta sosai, zip din ya rufe sannan ya lumshe idonsa yana me mayar da numfashi har yanzun……….
BAYA BA ZANI🥥🥥🥥🥥🥥🥥
By
Fadeela Lamido
Wattpad fadilalamido
✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
*® _PEN: WRITER’S ASSOCIATION_*
✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
______________________________________
*~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~*
_____________________________________
https://www.facebook.com/groups/1533639276725285/
7-8
______________________________________
……..Numfashi yaita mayarwa yanayi yana maimaitawa, duk cikin kokarin saisaita kansa”
Daker nutsuwa ta fara shigan sa, yanajin Asma’u ta bude motar ta shigo cikin sauri yabar Unguwar, yana me busar da iskan bakin shi”
Ya Abdullahi Amman wanna karon bazan Kara kwana ba ko?, Kaga kaja Inna tana min fada, ko yanzun ba’a son ranta nataho ba, haka tace Wai banace na daina binka ba”
Nannauyan ajiyan zuciya ya sauke, me kikace mata ton?
Cewa nayi wasane kawai na maka, yanzun yau inda naki binka ya zakayi?, zaka gidan Hajiyan ko fasawa zakayi”
Zani mana, Kai! anya kuwa zani?, Idan naje bake inyi yaya Asma’u?
Nidai kafada kawai, zaka ko bazaka ba?
Shiru yayi yana nazari ahankali Asma’u ke shiga jikin sa, ajiyan zuciya ya sake yi sannan yace”
Zani sabo da Hajiya, Amman bazanji dadi ba kece fa abokiyar hirata, idan baki gidan babu nishadi ai”
Dariya tayi yayin da Abdullahi ya tsareta da ido, bayan ta gaba dariyar fuskanta dauke da murmushi tace”
Wlh nima saboda Kai nake zuwa gidan, nifa bana son gidan da Babu abuki Hira, kaga daka kaini gidan ku wlh gidan ba dadi, toh amman yamzun ko ka auri wannan budurwar taka zamucigaba da zuwa gidan Hajiya duk sati ko?🤔
Murmushi Abdullahi yayi wadda bekai ciki ba, ashe baki da hankali, kintaba ganin mutum me iyali ya tai wani guri ya kwana acikin gari daya?
Dakatawa tayi daga dariyar da take, kana nufin bazakazo ba kenan”
Kauda kansa yayi gaskiya bazanzo ba, indai kinji ganina kizo gidana ki kwana biyu”
Him’emm lallai😏 wlh bazanzo duk ta tofeni da yawo”
Wani irin yawo Kuma?
Yawon bakinta mana tana mgn yawo na tsallowa”
Nan danan Abdullahi ya yamutsa fuska, Hafsat din?
Eh mana wlh, baka taba kula ba?
Ganin ta daure fuska yasan da gaske takeyi, nan zuciyarsa ta shiga tashi
Kyankami garai sosai ba kadan ba, meyasa baki fada min ba tuntuni”
Toh nasani ko kana sane”
Tsaki Abdullahi yaja, tunda tai mgnr yawu daya tuna fuskan Hafsat din hangowa yake tana mgn yawon natsalle ajere wani na korar wani, tsaki yaitaja har suka isa gidan”
Fitowa tayi ta wuce tanajin yadda Abdullahi keta kaki yana tofarwa agefe, kokarin kunshe dariya taitayi aranta take fadin, yana ‘kamar yawo nikuma ya dameni da kaki🤮
Tocilar Hajiya ne ya dallare mata idanu, yauwa ‘yan albarka harna cire rai daku”
Sannu suka mata sannan Abdullahi ya shige dakinsa yayin da Asma’u suka shiga daki tare da Hajiya”
Sai a lokacin ta sake bakinta tana dariya sosai, Koda Hajiya batasan metakewa dariyar ba biye mata tayi sukai tayi Asma’u harda hawaye”
Bayan ta dakata tace”
Hajiya bakiga Ya Abdullahi nata kakiba?, Cemasa nayi Hafsat dinsa taratsatsin yawo take idan tana mgn, dariya ta Kara sakawa yayin da Hajiyama ta rufa mata
baya, Asma’u baki da dama, zaki hadasu kenan ko?
Daure fuska tayi aishine yaban haushi Hajiya, Wai daga ta tambayesa ko yayi aure bazamubar zuwa gunki ba, shine yace, make murya tayi kamar yadda kutare ke mgn tace, Wai wani saidai idan kinji ganina kizo gidana ki kwana biyu😏
Dariya Hajiya tayi sosai sannan tace” to kodai ‘yar gida za’ayi ne keda Abdullahi tunda gashi kina hada rigima”
Allah ya kiyaye na aure shi, Hajiya nima bazanyi aure ba, shima bazai yi ba, haka zamuyi zaman mu abun mu”
Wani irin kallo Hajiya tawa Asma’u lallai har yanzun kin kasayin hankali toh a kyauye kin dade agidan miji……
Muryan Abdullahi sukaji, aure takeso ne Hajiya?
Nan Hajiya ta Kara maimaita masa abun da Asma’u tace”
Zama yayi kan tabarmar dasuke kai, a’a nikam zanyi aurena, ni ko wata shekar banso nakai banyi aure ba”
A toh, dani cewa nayi ko ‘yar gida za’ayi?
Waini da ita Hajiya?
Eh mana”
Allah ya kiyaye na aure wannan yariyar, sai dai in tabiyu zanyi da ita, yanzun kinga dai nasan baza’awa Asma’u aure yanzun ba, nikuma aure nake so kwanan nan, ko za’amata aure nasan akalla saitayi 18, yanzun tana 16 nikuma Ina da 28years yaushe zan zauna nazama tuzuro”
Kamar yaune ai shekara biyun Abdullahi, amman kana da gaskiya kayi auren ka karka zama irin wancen lusarin”
Shiru Asma’u tayi kamar me bacci, Abdullahi da Hajiya keta hirar su har tsayon wani lakaci sannan ya mike Asma’u nasan idon ki biyu tashi muje kiji wata mgn”
Mikewa tayi fuskanta ahade daman tafison suyi hirarsu su biyu Hajiya dagula mata shiri take, gaba tayi yana binta abaya yayin da Hajiya ke fadin”
Idan kunyi abun dariya ku tabo ni”
******************
Basu dade da fitaba tafara jiyo Kara Asma’u cikin iface iface da dariyar su ita da Abdullahi Kara Asma’u takeyi sannan ta kyalkyale da dariya yayin da Abdullahi dariyarsa kawai Hajiya keji sosai”
Itama Hajiya dariya tayi yayin da duk lokacin dataji sunyi dariyar itama takeyi kamar tasan abun dake wakana tsakanin su”
Misalin 11 nadare Asma’u ta shigo dama ita Hajiya ke jira tana shigowa ta rufe kofar sannan ta wuce karamin gadota ta kwanta tabarwa Asma’u babban gadon”
Itama Asma’u kwanciya tayi sai dai takasa bacci saboda nononta dake mata zafi, wadda tasan irin wasan da sukayi da Abdullahi kamar yana fada da namiji dan uwansa haka yaitayi da ita shine ya haddasa mata wannan zafin”
Batasan meyasa ba koya aka goge gurin saitaji wani kashi cikin nonon na mata zafi, toh bama wannan ba yau har makogoronta zafi yake mata”
Mutso mutso taitayi daga can dataji azabar tai yawa ahankali tace”
Hajiya?
Na’am ke baki gajiyane Wai bazakiyi bacci ba?
Kinada man zafi?
Mezakiyi da man zafi?
Karjina ne yake min zafi”
Kirji?, Yanzun haka kinci yaji ko?, Ki kwanta dasafe Abdullah saiya nemo Miki magani”
Nidai inkina dashi kibani”
Bandashi ki sannu kibari Sai da safe”
Shiru tayi ta kwanta ita kadai tasan abun da takeji ajikinta ko rigarta batason ta goge nononta sabo da zafin da suke mata”
Buruntu suka faraji a kitchen din Hajiya, tare da alamun tafiya, cikin daga murya Hajiya tace, waye gurinan?, tunaninta kana barayine, amman saitajin muryan Abdullahi yace nine”
Lafiya ?
Ruwa zansha Hajiya”
Ruwa Kai din?, Yau baka shigo dana goran bane?
Eh kawai yace, dan haka Hajiya ta koma ta kwanta”
Sun dade suna jiyosa yanata buruntu daga can suka jiyo rufe kofar sa”
Asma’u kuwa gaba daya ta kasa bacci, zuwa can ta sakko kasa man shafawan Inna ta lakuta sannan ta koma gado hannuta ta saka cikin rigarta tashafa akirjinta sannan ta rufe idonta daker bacci ya iya daukanta”
*************
Abdullahi ne ya bude gidan ya shigo bayan ya fito sallar asubahi, yana sanye da jallabiya, hannunsa rike da carbi, ganin takalmin Hajiya dana Asma’u ya tabbatar masu da sun yi sallah dan haka kai tsaye ya wuce dakinsa”
Yana saka kafa wayarsa tai kara dauka yayi ganin Yaya Umar ne ke Kira murmushi ya bayyana akan fuskarsa”
Cikakkiyar sallama yayi daga can bangaren aka amsa masa cikin wata irin murya me sanyin sosai”
Kashigo gari ne?
Na iso nasamu baka gida, kai har yanzun bakabar wannan banzar dabi’ar ba ta kwanan gidan tsohowa?, kataho yanzun bakanan gidan bayamin dadi gaskiya”
Ok Tam gani nan zuwa, sosai yaji dadin zuwan yayan sa, shi kansa yana son kasancewa dashi sai dai beso yanzu arin wannan ranakun ba, yanzun yaya zanyi da Asma’u ya fada yana rike kwankwaso”
Cikin sauri ya fito ya leka dakin Hajiya, ta zaune bisa sallaya yayin da Asma’u ke nade agado, bayan sun gaisa da Hajiya ya kalli Asma’u yace”
Wannan batatashi tayi sallaba”
Tayi sallah yanzun dai takoma bacci Dan jiya bata samu bacci da wuriba wai kirjinta na zama”
Dan jimm yayi cikin sanyin jiki sannan yace”
Dattijo ne ya kirani yanzun ya iso zanje wajensa idan ta tashi kice mata karta damu bazan jima ba zan dawo”
*************
Sai kusan 10 Asma’u ta tashi wanka tayo ta shirya sannan ta karya tanayi suna dan taba Hira da Hajiya”
Tana gamawa tace Yau Yaya Abdullahi bezo karyawa ba halan yana can yana bacci bara na taso shi……..
Af nakuwa mance bayanan yafita tun bayan sallar asuba Dattijo ya kirasa”
Kambu😬 da gaske Hajiya, ya tafi kuma yabarni”
Toh ya zai dake goyaki zaiyi ne?
Shiru tayi tare da turo baki wani irin haushi abun ya bata sosai ta turo bakinta gaba zuwa can tace”
Hajiya jiya da ya Abdullahi yace miki ruwa yake nema kitchen dinki karya yake ya shigo da ruwa gora da yawa halan dai nama miya yake tsame miki”
Dariya Hajiya tayi me zaikaishi wani tsaman neman miya wannan ba halinsa bane, kinga miyata ma nan karkashin gado”
Haushi taji sosai da Hajiya ta gwaleta so tayi ta hadasu fada haka ta wuni cikin jin haushin Abdullahi da yayan nasa gaba daya”
Ganin har anyi la’asar Abdullahi be dawo ba yasa ta ari wayar Hajiya ta kirasa”
Kwance suke akan gadon Dattijo gaba dayan su sunyi rufda ciki yayin da Dattijo ke daddana laptop dinsa shikuwa Abdullahi binsa da kallo kawai yake yana mamakin yadda Dattijo kebawa aikin sa mahimmanci fiye da komai ma”
Kallon sa sosai Abdullahi keyi da alama bashi da wata damuwa idan ba matsalar sa da Baba ba, aikin sa sosai yakeyi idonsa akan laptop dinsa”
Ahankali Abdullahi yace Yaya?
Na’am Ina jinka Abdallah”
Mgn nake son muyi”
Dakatawa yayi da abun da yake yabi Abdullahi da ido yana fadin Ina jinka”
Yaushe zakayi aure???
Murmushi yayi wanda ke Kara masa kyau sannan yacigaba da aikinsa yana fadin, brother aure ba yanzun ba”
Sai yaushe?, kafa girma”
Dagowa yayi ya kalli Abdullahi yayi dariya sannan yace sosai kuwa na girma, tunda Ina da kani kamar ka, bani lbr ka samu yariyar da kake so ne?
Daure fuska Abdullahi yayi ni Yaya kabar mayar da zance wasa kayi aure mana kosai kasa su Baba sun fara mgn akan kinyin auren naka”
Shiru yayi yana nazari zuwa can yacigaba da aikin sa yana fadin”
Ka kwantar da hankalin ka mutum yanayin aurene idan yaji yana bukatar yin hakan”
Shiru Abdullahi yayi yana karewa Dattijo kallo”
Kyakyawa son kowa kin wadda ya rasa, duk wani abu da ake nema gurin cikakken mutum Dattijo ya hada shi, kyau suffah da sura babu wacce bashi da ita dukiya yana da ita daidai gwargwado to meyake jira🤔
Kicin kicin Abdullahi yayi da ransa, cikin yanayi irin na me shagwaba yace”
Ya Dattijo nikam gaskiya kayi aure koni na matsu inyi aure, inda zai yiwu ko wata Uku banson inkara banyi aure ba…….
Cikin siririyar Muryar sa yace”
Zai yiwu mana Abdallah, me zaihana inhar kana da wacce kake so ko gobene sai a daura”
Rufe laptop dinsa yayi sannan ya tashi zaune yana kallon Abdullahi cikin ido sannan yace”
Tun yaushe kafarajin kana son aure?
Yaya ni kabar wannan mgnr, inason kayi aure kafin nayi”
Jimm Dattijo yayi, zuwa can ya daure fuska kamar betaba dariya ba, mikewa yayi tsaye, Abdallah bani da ra’ayin yin haka, ni babu mace agabana lokacina ni kaina be isheniba bare nasamu lokacin wani shirme, banaso Abdallah, idan nan gaba naji inaso basai ancemin inyiba ai, jikina ne fah, shiyasa Baba betakura min ba, idan nai ra’ayi nan gaba zanyi”
Hannuwa Abdullahi ya rungume akirji, shikenan Yaya, amman dan Allah Yaya na dan tambaye ka?
Murmushi Dattijo yayi yana kallon cikin idon Abdullahi, kamin duk irin tambayar da kake so”
Dan murmushi Abdullahi yayi cikin yanayin dake nuna yanajin kunyan zance yace”
Wai kai bakajin feeling ne?
Kauda kai Dattijo yayi, sannan yai shiru zuwa can yace, bansawa zuciyata bane bare ya dameni, irin wannan duk sama kaine, bana wannan tunanin Abdallah bashi bane agabana”
Shiru Abdullahi yayi cikin yanayin dake nuna yana cikin damuwa”
Dafashi Dattijo yayi tare da fadin, karka damu yanzun dai wacce yariya kake so?
Kawar da ido Dattijo yayi, nasamu yariya amman bazan Kara zuwa gurintaba, Asma’u tace tana mgn yawo na tsallowa”
Tirrr, wacece Asma,u?
Yariyar Baba malam”
Ta girma ne?, Bawannan ‘yar yankwananiyar yariyar ba🤔
Ta girma mana, ni kama ma take min dakai”
Ni kuma?, daure fuska yasake yi, bana kama da kowa ni, inbakai ba,
Wasa kake yi da ita ne?, Yaya akayi kabari taga yariyar ka?
Muna shiri da ita sosai, tare muke zuwa gidan Hajiya duk sati, yariyar nabani dariya sosai, yanzun haka nasan tana can tana jirana”
Tsaki Dattijo yaja, amman baka da hankali Abddallah, waima tsaya, kana zuwa aiki kuwa?, Inda kana kula da aikinka yadda ya kamata bazaka samu lokacin shirme ba, waccen zuwan da nayi ma banga kaje aiki ba”
Inayin aikina yadda ya kamata yaya……..
Karan wayarsa yasa shi dakatawa daga zancen da yake”
Tunkan ya mika hannu yaga Dattijo ya dau wayar”
Zatonsa Hajiya ce, domin idan ya kirata bata dauka, dannawa yayi yasa akunnen sa”
Wata irin murya yaji cakwai, bazaka dawo bane?, ni idan kasan bazaka dawoba kazo ka mayar dani gidan mu, kuma bazan kara binkaba, wani abu wai Dattijo, Dattijo banza Dattijo wufi sabo dashi ka tafi kabarni?, Wlh zaka sani, abun da ko kwana daya baya iyayi gidansu, kazo saika zaba koni koshi”
Sosai ya tamke fuska, tare da katse kiran, wacce irin yariya ce wannan da bata da tarbiya, yafada cikin tsananin huci”
Cikin murmushi Abdullahi yadauki wayar Kira ya sake yi Amman ba’a dauka ba”
Abdullahi meyasa kake wasa da ita??, yariyar bata da tirbiya tana mgn dakai kaman tanayi da sa’anta, kaji me take cewa?
Murmushi kawai Abdullahi keyi koma metace kadan daga aikinta, cikin sauri ya nufi kofar yana fadin Ina zuwa bara na lallasheta karta fashe”
Kwanciya Dattijo ya sakeyi tare da jin haushin Abdullahi sosai, irin wadda betaba ji ba, runtse ido yayi babu abun dake masa yawo akai sai Dattijon banza Dattijon wufi, wani irin zafi yaji zuciyarsa ke masa, tunda yake be tunanin ya taba haduwa da fitsararriyar yariya irinta, tashi yayi zaune yana fadin yakamata in koya mata hankali”
Cikin sauri ya dauko wayarsa Abdullahi ya kira, dagajin muryansa ya gane Kiran me zafi ne”
Kana Inna?
Gani ahanya gidan Hajiya zani Amman yanzun zan dawo”
Yau zan koma yanzun karfe 6:18pm inason inbar nan karfe 8:00pm inason acikin minti 20 ka kawo min yariyar nan…….
Katse kiran yayi Koda Abdullahi yasake kira be dagaba yaso ya tambayeshi wacce yariyar Koda dai yasan Asma’u Yake nufi, amman yaso yaji dalili”
Yasan Kiran baya rasa nasaba da daukan wayar da yayi, koma dai menene dole zaikaita domin baya saba umarnin yayansa”
Gudu ya Kara domin ya isa acikin lokacin da Umar din ya fadi, daker ta yadda ta biyoshi gudu kawai yake shararawa atitin Koda suka iso har 7:15 tayi”
**********
Ganin ya nufi dakin Umar yasata kara sauri tana fadin, yauma lallashin sa din kake yi”
Juyowa yayi cikin make murya yace, ki nutsu ki shiga hankalin ki, dazon da kika Kira wayata Ya Dattijo ne ya daga, kince masa wani abu ne?
Ni me nace mishi😏, dakai nake mgn badashi ba, wace ya dauka to?, ni ina ruwana dashi😏
Dakata, duk abun da yace kice mishi yai hakuri bazaki kara, kijgashi baya wasa”
Him’immm lallai ni bazani ba ma, juyawa ta fara kokarin yayi yayin da Abdullahi yai saurin rokota tana bige hannunsa tare da fadin wlh bazani ba”
Ai baki isaba yariya, sai kinje, janta ya fara yana janta tana jijewa kancewar Babu kowa tsakar gidan harya samu ya shigar da ita Babu wadda ya gansu”
Yana janta yana kyalkyata dariya har tsakiyan falon sa”
Iho ta fara, tare da zazzare idanuwa ni wlh ka sakeni, Umma kin ganshi dai ko?
Dariya Abdullahi ketayi yana rike ram da ita”
Gyaran murya sukaji daga hanyar dakin Dattijo dan haka Abdullahi ya juya yana fadin Yaya gata”
Tsaye yake cikin Uniform dinsa da sukayi matukar dacewa da jikinsa tamkar ajikinsa aka dinka su, yana kokarin daura agogon hannun yake fadin, sake ta ka tafi abin ka”
Ai guduwa zatayi”
Kara matsowa yayi cikin tsawa yace nace ka saketa ka tafi ko”
‘ya’yan hanjintane suka kada, jin tsawan sa me rugugi, cikin zare ido ta zuba idon ta a nasa, bashiri ta kai kanta kasa tare da yin gum”
Dariya Abdullahi ya kara fashewa dashi yayin da Dattijo ya Kara hade fuska, ka fita nace ko”
Tam Yaya amman dan Allah amana”
Fakan idon Dattijo tayi ta gallawa Abdullahi harara ganin fitan Abdullahi tai saurin maida kanta kasa”
Zaman dirshen tayi akasa, kallo ya kare mata sosai bakace wannan bakin zaiyi fitsara, ba ya fada azuciyar shi”
Ahankali ya fara takawa gabanta, sosai gabanta ke bugawa, tsunawa yayi daf da ita cikin kura ido yace”
Kin sanni?
Kai ta daga, almar eh”
Baki zaki bude kimin mgn”
Eh,
Yaya sunana?
Um…. a Datt…… Umar…….
Bata rufe baki ba taji kamar an gicciya mata karfe abaki”
Bakin ta dafe bayan wasu mintuna taciro hannunta tunaninta zataga hakuranta atafin hannunta, jini kawai tagani cikin kuka ta kallesa bakace shine yai dukan ba hankalin sa kwance illa idon sa daya kada yai jawur”
Ina jinki ya sunana??,
Fashewa tayi da kuka wlh na manta”
Okay kin manta, nataba wasa dake?
A’a
Meyasa kika zageni tam??
Bakin ta na zubar da jini gawani azaba da takeji har kwanyanta tace” Ni ban zagekaba, da Yaya Abdullahi nake mgn ai”
Yaya Abdullahi sa’an kine??
Jimmm tayi sannan tace a’a
Meyasa kika rainashi har haka??
Kara sunkuyar da kanta kasa tayi sosai hawaye da jini nazuba”
Jinsa tayi yana kara fadin,
Nine kike cewa banza, wufi ko?, Bana iya ko kwana agidan ubana, dan uwarki gidan ubanki nake kwana???
A’a😭
Meye matsalarki da zuwana da rashin sa?, Idana wani alaka dake ne?
A’a
Shigiya guntuwar munafuka da wani idonki a sossoye, mari ya Kuma gaura mata sannan yasa takalmin sa ya tura ta baya, daga yau sai yau karna sake ganin kina wasa da Abdullahi, nikuma bani da wata alaka dake karki kara nunama kin sanni ballantana ki Kira sunana ko bayan idona kika kira sunana saikici uwarki”
Belt dinsa ya cire Oya yanzun gaya min, meye meaning din banza?, Sannan kimin bayani akan wufi……..
Mmn Yazeed✍🏻
[6/12, 5:40 PM] Fadeela Lamido: Typing🖊
BAYA BA ZANI🥥🥥🥥🥥🥥🥥
By
Fadeela Lamido
Wattpad fadilalamido
✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
*® _PEN: WRITER’S ASSOCIATION_*
✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
______________________________________
*~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~*
_____________________________________
https://www.facebook.com/groups/1533639276725285/
9 -11
_________________________________________
Zoro ido tayi tunda take bata taba tunanin akwai mugu irin mutumin dake tsaye agabanta ba, tsorosa ne gaba daya ya shigeta gani take kamar tata takare kenan bazata ga gobe ba, idan ko har Allah yasa taga gobe toh ko a lahira batason Allah yasake hadata dashi, bama shi ba ko Alhaji Babba daya kawoshi duniya batason ta sake gani”
Zuba mata belt din daya yayi sata zunduma ihu , Ina sauraron ki”
Wayyo Allah Babana nice banzan wlh nice banzar har wufin ma duk nice😭 wayyo Allah bakina na shiga uku Baba na, kazo ka ceceni”
Abdullahi ne ya shigo kamar anjehoshi, kai haba dan Allah ya Umar amana fa nace maka”
Belt din Umar ya wurga masa afuska, sannan ya mika hannu samman kujera ya dauko wani sabo belt din cireshi yayi aledan sa sannan ya daura akugunsa tare da kwashe wayoyin sa dake zube kan kujera yayi waje abun sa”
Bayan sa Abdullahi yabi da kallo betaba bashi haushi irin na yauba, dan haka ko rakashi ma bazai yi ba”
Karasawa yayi gaban Asma’u dake kuka sosai kamar ranta zai fita, yau uwarta da Ubanta sunci zagi ko bece karna Kara Kiran sunan saba bazan Kara kiraba, bama Shiba ko Alhaji Babba daya kawoshi duniya banson nakara gani”
Hannun Abdullahi ya Mika zai dagata cikin matsancin kuka tace karka tabani, kamata yayi batare daya saurareta ba yi hakuri Asma’u kinji, bayi tunanin zaitaba lafiyar jikin ki ba”
Kwacewa tayi ta ruga aguje yayin da Abdullahi kebin bayanta ke Ina zaki zo tsaya mana zo nakaiki gida”
Fitowan da tayi cikin iho da yadda Abdullahi ke kiranta ya janyo hankalin mutanen dake gidan, mamace ta fara fitowa waye nan yake mana iface iface?
Daidai lokacin da Abdullahi ya nufi zauren gidan tare da dankwalin Asma’u tare da hijjabin ta a hannun sa”
************
Alhaji Babba ne ke kokarin shigowa gida yaji anfado masa ajiki cikin kuka”
Subuhanallahi, waye wannan, yafada daidai lokacin daya dagota”
Ajiyan zuciya Abdullahi yayi ganin Asma’u rike ahannun Baba, yace Asma’u ce Baba”
A’a subuhanallahi jini baba yagani jikinsa gurin data fado masa yasa kalleta bakinta yagani kunbure cikin tashin hankali yace”
Meye haka?
Haka itama mama da karasowarta kenan take fadin”
Meya sameta haka?
Ita da Yaya Dattijo ne Baba”
Dattijo Umma tafada wacce fitowanta kenan”
Baba ne ke fadin”
Au Dattijo, dukanta yayi ne?, meta masa, Umma ya mikawa Asma’u yana fadin bara naga Umar din inji dalilin wannan duka”
Karbanta Umma tayi suka nufi cikin gida har yanzun Asma’u kuka take, tare da ture duk wani wadda ya riketa”
Gaba dayan su dakin Umma suka shiga yayin da Umma ke tambayan Abdullahi me Asma’u tama Dattijo yamata irin wannan dukan?
Nan Abdullahi ya gaya masu yadda abun yafaru, da Umma da Mama rike kan Asma’u sukayi suna ganin yadda bakinta ya kunbura sosai”
Shigowa Alhaji Babba yayi yanata fadan, zai dawo ya sameni ai yasan be aikata abun kwarai ba, Ina ruwanshi da ita, ko wani abu ta masa ya mata irin wannan dukan”
Ran Umma abace tace mugun ta ce kawai irin tasa ta bakar zuciya kamar yasamu jaka, shi bayayin laifin ake barin sa, ko yana nufin yafi karfin mutane ne babu yadda za’ayi dashi”
Babane yace dauko gyale mukaita asibiti, Basu wani bata lokaciba suka wuce asibiti, Umma da Abdullahi kadai Mama da Alhaji Babba suna gida”
Misalin 10 nadare suka dawo, kaitsaye dakin Umma suka nufa, har yanzun Asma’u batabar kuka ba, Kuma ko asabiti bata bari Abdullahi yazo kusa da ita ba da yazo zata matsa”
Kwanciya tayi gadon Umma tana cigaba da kukanta”
Yayin da Abdullahi ya zauna agefenta jikinsa asanyaye”
Babane ya leko yakara duba jikin Asma’u sannan yamata sannu”
Banda kuka ba abun da Asma’u keyi, tun Umma na lallashin ta harta gaji ta mike ta fice”
Abdullahi jikinsa asanyaye ya koma bakin gadon, hannun sa yasa ya rike damtsen hannunta domin baya ta juyo masa”
Asma’u kiyi hakuri kinji, bansan cewa abun nasa yayi zafi har hakaba, da bazan bari ya tabakiba Asma’u kina jina kuwa?
Banza tayi dashi, mgn yaitayi cikin rarrashi har yagaji bata tanka masa ba, sallaman ya mata badan ransa yaso hakan ba”
Dakin yabari yana me jin haushin Dattijo sosai cikin ransa”
Washegari tun asuba yaso zuwa dakin Umma saidai Kuma hakan ba dabi’arsa bace”
Misalin 9 ya yai sallama dakin Umma”
Ummace ta amsa masa, gani Asma’u zaune kusa da Umma ya saki ajiyan zuciya batare daya sani ba”
Bayan sun gaisa da Umma yace yame jiki”
Hmmmm wannan me jikin ko rigima🤔, Abdullahi yadda mukaga rana haka muka dare, Dattijo kuwa da Allah ya isa na kisa data kashe she”
Dariya Abdullahi ya kece dashi, yayin da Asma’u tace, Umma ki daina fada wlh bansan nayi ba ni”
Cikin dariya Abdullahi yace Lallai kin dako, taso muje kibani lbr dole ne inbi miki hakkin ki”
Hmmmm abun da nagane, kaima matsoraci ne”
Eh naji, taso muje”
Ba inda zani inba gida zaka kaini va”
Ai bake ba zuwa gida yariya sai bakin ki ya wurke”
Wlh a’a yau zani gida Kuma daga yau kamin kallon karshe bazaku sake ganina ba Kuma”
Juyawa Abdullahi yayi cikin dariya sosai, mikewa tayi tabi bayansa har zuwa dakin sa”
Umma naganin wucewar su ta mike ta hawaye gado domin bacci ne cike da idonta”
*****************
Toh bani lbr jiya da kika kirani awaye me kikace”
Tas abun da tafada ta gaya masa”
Toh bayan fitana me Dattijo yace miki”
Dauke kai tayi can gefe, nika daina kira min wannan sunan”
Na daina, amman bani lbr toh”
Ni bani da ruwa dashi kuma kaima yace in daina mgn dakai, ance masa bazan iya daina mgn dakai din bane😭 Ina ruwanshi damu toh😭😭😭
Kukane ya kwace mata sosai, tasowa Abdullahi yayi ya dawo dafda ita, kinaji Asma’u”
Ki manta dashi, in kin daina mgn dani inyi yaya Asma’u, kinsan jiya kasa bacci nayi?, bantaba ganin kinyi fushi hakaba, Ki manta da wani Dattijo shima nasan dan kin kira sunansa ne har ya kula zanceki”
Aini baruwana dashi har tsofana kuma kona haifi yarana saina gaya masu baruwan su dashi”
Cikin matsanan cin dariya Abdullahi ya jawo Asma’u jikinsa ya rungume, yasani kuruciya ke damun Asma’u nan da shekara daya ma wani abin akace tayi bazata yi ba”
Cikin shafa bayanta yake fadin”
Duk hukuncin da kika masa daidai ne Asma’u na, nima zan hukuntashi saina dade ban dauki wayarsa ba”
Ajiyan zuciya ta sauke tana kwance akirjinsa take fadin”
Shikenan Abun da zaka iya masa, bazaka burgeni ba ni tunda ba dukansa zakayi ba”
Kara shafa bayanta yake yana lumshe ido tare da fadin yafi karna Asma’u, yayana ne bayan haka yana cikin mutane masu mahimmanci arayuta, bana jah dashi”
Shiru tamai saboda tarin takaici, Kara lumshe idonsa yake tare da shinshina kanta sunfi mintin 15 ahaka, cikin shakakkiya murya Abdullahi yace”
Asma’u?, Kinsa me?
Girgiza kai tayi”
Inajin kamar na bude zuciyata nasaki acikin ta, ajiyan zuciya yasake saukewa ko kema kina jin haka?
Kanta ta sake girgizawa alamar a’a
Toh meyasa nikadai nakeji?, Asma’u da gaske bakijin komai?
Dagowa tayi ta kallesa yadda yake sauke ajiyan zuciya tace”
Kai dai Yaya Abdullahi ko baka da lfy ne, kataba ganin mutum ya bude zuciyar shi ya saka wani aciki?
Kansa ya shafa ciki karkata zancen nasa yace ai kama nace”
Aiho ta fada sannan ta koma jikinsa ta kwanta, acikin zuciyar yake fadin yariyar nan tana son tace min batajin abin da nakeji?, to meyasa take yawan son kwanciya ajikina?, Katse masa tunaninsa tayi da fadin”
Yaya ka gayawa Hajiya an min duka🤔
Eh nagaya mata, tanata fada, tace duk randa Allah ya hadata dashi saita rama miki”
Tabe baki Asma’u tayi domin tasan wannan mekama da kafiran yana iya bangaje hajiyar ma, ba irin Abdullahi bane da ake zumbuda masa bulala”
Shiru suka sakeyi bayan kusan minti 10 Abdullahi yace”
Asma’u yaushe zakiyi aure?
Tashi tayi daga jikinsa ta koma gefe, oho saina kara girma, ko Kuma ka tambayi Babana”
Murmushi yayi aina dauka ko kina tunanin aure?
Cikin tabe baki tace a’a toh wazan aura?
Baki da saurayi ne?
Bani dashi, kajirani nasamu sai muyi rana daya”
Dan murmushi yayi, saboda rashin aikin yi ko?, Hakanan saina tsaya kiwon ki, kuma ina kallo wani ya aure, idan haka ne ni in aureki mana”
Duka takai masa akirji, lokacin ai kazama tsoho”
Karki kara cemin tsoho, kina nufin bazaki aure ni ba?
Cikin irin tsokanan sa data saba tacigaba da fadin, waye zai aure tsoho wlh da in auri tsoho gara nai zamana ni daya”
Shima duka yakai mata kamar yadda ya saba itama kai masa tayi nan danan suka shiga dukan juna, wiya Asma’u tafaraji dan haka tashiga fadin”
Wayyo ciwona Ina da ciwo abakina fah, nabari nabari Yaya Abdullahi nabar cema ka tsoho”
Sakinta yayi, yana haki sosai, yayin da Asma’u ke masa dariya, wlh da kafama min baki da ka sani, sauka tayi agadon tare da ficewa daga dakin”
Abdullahi kuwa gadonsa yabi da kallo duk inda yabi ya yamutse, filonsa ya kwashe akasa ya mayar kan gadon sannan ya kwanta yai rufda ciki”
Astagafurullah ya furta sannan ya lumshe idonsa, ajiyan zuciya yake saukewa shikadai yasan abin da wasan nan ke haddasa masa”
************
Labarin dukan da Dattijo yama Asma’u ya wade dangi kowa yaji, da yawan mamaki suke meye ya hadasa da ita, shida ba kula mutane yake ba, da yawa daga cikin kannan sa mata sunji mamakin dukan, kasan cewar har suka gama kuruciyar su bazasu iya tuna sada ya dake su ba, kallo kawai ya wadatar, idan ma wani Abu suke daga sunji ance ahadasu Dattijo komai son su da abun sunbarshi kenan”
Yayin da suke ke fadin ai Asma’u akwai rawar kan tsiya gara daya koya mata hankali”
Kwanan ta takwas a gidan Alhaji Babba bakinta ya sabe, sai dan abin da ba’a rasa ba, yau take shirin wucewa gida tun safe ta shirya Abdullahi kawai take jira”
Misalin Uku na yamma yazo ya dauketa, hira suitayi amota har suka isa gidan, yau Abdullahi be shiga ba tana sauka yace ki gaida Inna kice mata sauri nake”
****************
Idan wannan satin yazo sati na 6 kenan bansa Asma’u cikin idona ba, duk yadda ake ciki Abdullahi wannan satin ka dauko min ita”
Cikin bacin rai yace”
Hajiya nayi nayi da yariyar nan taki zuwa, duk tabi ta canza, gaba daya bata yadda dani, sai dai ta dauki wayar Inna ta hanani bacci da surutun ta amman data gani agidan su kamar taga dodo”
Tome yakawo wannan abun Abdullahi?🤔 Kodai Dattijo ne ya hanata zuwar min”
A’a Hajiya be hanataba yadda na lura da ita tsoron hadowa take dashi dan ranar nan cemin tayi zatazo amman sai inyazo ya tafi”
Lallai Asma’u bata da wayau shida baya gari, Kuma ma tunda akayi haka hauka yake zaikara tabata ai gashinan shima bekara takowa garin nan ba, kace mata nace ta saki jikinta ko wacce dokan ma bedaki banza ba”
Tattauna sukacigaba dayi har tsayon wani lokaci sannan ya mata sallama ya tafi”
***************
Cikin wannan sati 6 da Asma’u tayi agida hankali ya shigeta sosai ba kamar daba, domin tunda ta dawo gida Inna ke mata fada akan ita tabada kanta har Dattijo ya jibgeta inda ta danganta abun da kullum kina manne da Abdullahi sabo da bakisan ciwon kanki ba”
Ire iren wannan fadan na Inna yata ta shiga taitayin ta, dan haka ko Abdullahi yazo bata binsa, duk da cewa tana son binsa saidai Kuma akwai tsoron Dattijo fal zuciyanta”
************
Umma zaune tare da Alhaji Babba, Abdullahi ne ya masu Sallama ya shigo, bayan ya gaidasu ya mike yana kokarin fita, au Abdullahi nace ba🤔
Mutuniyarka kwana biyu tabar zuwa, ko tsoron Dattijo ya hanata zuwa?
Ai Baba ko gidan Hajiya ma tabar zuwa, konaje kin bina take Amman yau ko tanaso ko bata so dole taje”
Cikin dariya Umma tace to wannan karon dai Abdullahi munji kanko kaida Asma’u”
Fita yayi yana fadin ai yau zamu shirya Umma”
Bayan fitansa Alhaji Babba yace, kiga dai Dattijo har yau yaki zuwa”
Hmmmm aini nadawo daga rakiyar Dattijo nidashi yanzun sai dai kallo domin yafi karfina, kuma bazan Kara karban duk wani abu daya fito daga hannun shi ba”
Mikewa Baba yayi yana tafiya ahankali tare da fadin,
Ke yanzun ne kika ganu inda ya dosa?, Aini na dade da fahimtar shi, nasan yana hidima damu, amman bazai hana na masa rashin mutunci ba idan ya kureni”
Ficewa Baba yayi, yayin da Umma tayi zurfi atunani hanyar billowa Dattijo”
*************
Asma’u’ tashi ga Abdullahi yazo, cikin sauri ta tashi zaune tana mutsoke idanunta”
Cikin hade Fauska Inna tace, toh sarkin rawar Kai anfara ba, hannunta takai kunneta ta kama ta rike, dan ubanki ki shiga hankalin ki, macece ke ba namijiba, sai kin mutunta kanki sannan wani zai mutuntaki, dan haka ki kama kanki, nakula dake kina daukan Abdullahi kamar mace ‘yar uwarki, dakin ganshi ki fada jikinsa Ina daukan yarinta ke kanki amman naga abun naki ya mike kafa, Abdullahi ba muharramin ki bane akwai aure atsakanin ku, bana jin dadin ganin kina lillike masa saboda zuciya bata da kashi”
Wani irin nutsuwa Asma’u tayi tana sauraron Inna idonta cike da hawaye, yau tafara fahimta inda Inna tasa gaba, tabas ana gaya masu amakaranta tasan komai saidai tunanin ta be sauka akan Abdullahi ba, tabbasa tana daukan sa ne akawa ko aboki, dan uwa na jini…….
Muryar Inna ya katseta, kije mana karya gaji da jira”
Saukowa tayi tare da gyara gyara daurin dan kwalinta sannan ta dauki dan karamin hijabinta ta sanya”
Ajiyan zuciya Inna tayi saboda lura da tayi kamar Asma’u ta fahimceta, murmushi ta mata tare da fadin, ko kefa toh ki saki fuskan ki amman ki rike mutuncin ki”
Jikinta asanyaye ta fito, murmushi ne dauke a fuskanta, cikin sauri Abdullahi ya mike tare da ware hannun sa alamar ta shiga jikinsa, saidai abin daya bashi mamaki karo nafarko da Asma’u taki zuwa gareshi, hannunta ta dunkule ta daga sama tare da daka talle, oyoyo yayana💃🏻
Murmushi yayi tare kara ware mata hannun sa, alamar ta taho gareshi”
Make kafada tayi, dan haka Abdullahi ya sauke hannunsa, meyasa?
Cikin kashe murya tace nagirma”
Okey, kice sai aure kenan?
A’a ba yanzun ba, amman dai na girma kaima ranar nan aika fada”
Ummm nafada, yanzun dai ba wannan ba, Hajiya nakiran ki”
Shiru tayi kadan, zuwa can Kuma tace”
Wai har yanzun Anne bezoba?
Waye Anne?
Bakasan Anne ba?, na gidan ku”
Dariya Abdullahi yayi sosai, Asma’u baki rabo da abun dariya yayan nawa kike kira arne”
Aishi yace indaina kiran sunansa kara gwandama muryarta tayi cikin sonyin irin Muryar Dattijo tace”
Karki kara kiran sunana bani da wata alaka dake, da kikace bana iya kwana gidan ubana, dan uwarki gidan ubaki nake kwana?
Dariya Abdullahi yakara fashewa dashi, yayin da Asma’u tasha mur tare da matso hawaye, dan haka ya hadiye dariyarsa, sannan yace”
Lallai yaya Dattijo, wato abin harya kai haka?, kice kinci zagi
Hmmm ai wannan shine haduwanmu nafarko kuma na karshe banason nasake ganinshi arayuta Kuma bazani gidan Hajiya ba saikamin alkawarin bazaka biya dani ta gidan ku ba”
Toh fah, abin harya shafi gidan mu kuma?
Hmmm aini yanzun natsane gidan ku, dana tuna gidan acikin idona Anne nake hangowa, Umma da Baba kawai nake tausayawa daya kance zasu dinga ganin sa, mama kuwa acikin ‘ya’yanta Anne kadai ke kama da ita”
Aikuwa karya kike gabadayan mu Baba muke yowa”
Narantse da Allah da mama yake kama, fuskarsa Babu rahama”
Dariya Abdullahi keci sosai, bayan ya sarara yace, yanzun dauko kayanki muje, nayi alkawarin bazan kaiki gidan ba, kuma kinsan ba zuwa gidan hajiya yake ba?
Daki ta koma ta gayawa Inna Hajiya na kiranta”
Bata nuna komai ba, tace toh adawo lafiya, aibazan hanaki zuwa ba, Abdullahi yaron kirkine, amman zuciya bata da kashi, gara tun wuri ki dawo hayyacin ki”
Kaya kala biyu ta diba tare da duk wani Abu da zata bukata, acikin kwana biyun, sallama tawa Inna suka wuce amota Abdullahi yace toh bani lbr Yadda kukayi keda Dattijo mana kice har zagi ya duddura miki”
Nika daina kiramin wannan sunan”
Cikin shagwaba yace toh aini lbr nake son ki bani”
Cemin zakayi bani labarin Anne”
Okey tam Ina jinki”
Yadda sukayi ta fada masa dariya yaci sosai ba kadan ba
Yayin da Asma’u tace wlh Kai mugune”
Hira sukacigaba dayi har suka isa gidan Hajiya”
Dadi Hajiya taji sosai ta rungume Asma’u, kayan dadi ta baje mata tana ta nan nan da ita dan haka Abdullahi yasha mur ya mike, Hajiya yau batani kike ba ko?
Ita na dade bangani ba kaima ai bawani yin auren kake ba, tunda da Asma’u taki zowa lekowa kawai kake ka wuce”
Ficewa yayi yana fadin zaki sani tunda baki gode ba”
Kusan hour uku suna hira da Hajiya, sannan taji Abdullahi yafara kwala mata Kira”
Mikewa tayi tamaida Hijjabin ta datai sallah ta fito”
Zaune ta samesa bakin katifarsa tana shigowa ya kura mata ido”
Meye kake wani kallo na, bashi ko tara😏
Bashi, ya fada yana me kashe mata ido”
Ummm inajin ka”
Mikewa yayi kamar inda take mike sannan yace”
Ina binki bashi, yau bakiyi murnan ganina ba yadda ya dace, ji nake kamar har yanzun bamu hadu ba, oya kizo gareni ko hankalina zai kwanta, ware hannuwan sa hayi yana me kureta da ido”
Cikin idonsa ta kallah ruwa ne kwance kamar me Shirin yin kuka”
Yaya Kaifa kace na girma😩
Cikin runtse idon sa yace ayaushe nace?, ni baki wani girma ba”
Buga kafarta tafara ni gaskiya na girma, Inna ma aitace nagirma, inkama kaina yanzun bada bane”
Sauke hannuwan sa yayi tare da bude idonsa sannan ya koma ya zauna, hakane kin girma, kice mama ta miki fadan akaina”
Ni shikenan abun da tace, kuma bata Kira sunan ka ba, haka nan ta tsinci kanta batason ta batawa Abdullahi rai”
Kansa yashafa amman ai bakya yanke min hukunci farat dayaba, kinsa yadda nakeji kuwa?
Mikewa yasake yi tare da fadin”
Kimin ahankali dan Allah irin wannan yanke hukuncin ai sai zazzabi ya kamani, sake wara hannunsa yayi, tausayi yabata Kuma ita daman bata daukan shi akomai, cikin sauri tafada kirjinshi ya maida hannuwan sa ya rungumeta tare da lumshe ido”
Ahankali yake shafa bayanta harna tsayon wani lokaci sannan ya sake ajiyan zuciya tare da dagota ya kura mata ido”
Murmushi ta masa, shima murmusawa yayi tare da fadin, I love you so much, ‘yar ciligata sunbatanta yayi akumatu hakan yasa tai saurin komawa jikinsa nika daina cemin ‘yar cinliga, dariya yayi sannan ya kara rungumeta, hakan yayi daidai da Karan wayarsa, hannunsa d’aya yasa ya ciro wayar a aljihun sa, *dan uwa rabin jiki* yagani ajiki, cikin sauri da dauka cikin sallama da muryarsa dake rawa”
Abdallah?
Na’am, my brother”
Kazo gani adakin Hajiya yau……….
*Mmn Yazeed*🖊
[6/12, 5:40 PM] Fadeela Lamido: Typing🖊
BAYA BA ZANI🥥🥥🥥🥥🥥🥥
By
Fadeela Lamido
Wattpad fadilalamido
✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
*® _PEN: WRITER’S ASSOCIATION_*
✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
______________________________________
*~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~*
_____________________________________
https://www.facebook.com/groups/1533639276725285/
12 – 14
_______________________________________
.…….jimmm Abdullahi yayi, sannan ya sauke wayar, Asma’u ya dan dago daga cikin sa”
Cikin yanayi name son tabbatarwa ta kalle sa”
Ido ta zuba masa, kafadan ta, ya rike, cikin zuba mata ido yace, kinsan me?, Wai kinji ya Dattijo ya iso yana dakin hajiya”
Runtse ido tayi, sosai jikinta ya fara rawa, nashiga uku”
Baki shiga uku ba, zauna ki gani Ina zuwa”
Ficewa yayi tare da ja mata kofar”
Wanne irin Shan mata ne wannan?, Kodai Abdullahi yana sane shiryawa sukayi domin akara cin ubana da kyau”
Aranta tafara tunanin Abdullahi munafuki ne me fuska biyu”
Shiru shiru taji Abdullahi be dawoba, son fitowa take ko ta leko ta gani yana nan ko benan amman tsoro ya hanata”
Kusan minti 30 da fitan Abdullahi bataji ko motsin hajiyaba bare nasu, jikinta na buga uban rawa ta mike ta nufo kofar”
Ahankali ta bude kofar kadan ta leka”
Irin dai wannan kwaftareren takalmin data gani kwanaki kofar dakin Dattijo ta sake hangowa, bakin kofar Hajiya, yayin da ganin takalmin ya haddasa mata mummunan faduwan gaba”
Zufa ce ke karyo mata, kota ina”
Komawa tayi ta sake rakubewa, yadda take tsoron mutumin nan haka take tsoron mutuwarta”
Ta kwashi tsawon lokacin da batasan ko nawa vane ita kadai harta farajin Kiran sallar mangariba duk da haka bata fitaba”
Daga can taji hajiya na kiranta kasa amsawa tayi hartaji takaraso bakin kofar sannan ta mike”
Ke Asma’u fito hakanan, kibar tsoron sa kinji”
Ya tafi ne, hajiya”
Ganin ta rike kofar da alama idan baji tayi ya tafiba bazata fitoba yasa Hajiya fadin”
Eh fito kiyi sallah sun tafi mallaci shi da Abdullahi”
Akwai dawowa kenan fa hajiya?
Ke fito kiyi sallah kafin ya su dawo ma har kin ida kin shige kuryar daki”
Idon ta cike da hawaye ta make kafada, nidai a’a, bazan fitoba harsai ya tafi”
Waike wacce irin yariya ce ne Asma’u, ki fito kiyi harkokin Ina cikin gidan nan babu dan duniyan da ya isa ya tabaki”
Inna aini ganin sane banson yi gaba daya, ba tsoronsa nake ba, nifa Hajiya indai Ina sane ko dayin da yabi ta cikin sa bazanbi ba
Sallaman su yasa a
Hajiya kallon kofar shigowa, ita ko Asma’u cikin rawar jikin ta bugo kofar tare da komawa saman katifar Abdullahi ta cure guri daya”
Abdullahi yanaganin hajiya ya gane metakeyi agurin, shikuwa Dattijo fadi yake Abdullahi shinfida min tabarma daidai nan nasha iska”
Cikin yamutsa fuska Hajiya tace, da dai kashiga daga ciki zaifi”
Wanni irin kallo ya mata bangane inshiga daga ciki ba Hajiya, kamar Yaya?
Eh kashiga daga cikin daki akwai yariya acikin gidan Kuma ka takura mata”
Asma’u dake cikin daki tuni ta zazzaro ido😳😳😬 fitsari ne ya taru amararta sosai, jin furincin Hajiya wa Dattijo yasa suka fara kokarin fitowa”
Mikewa tayi tana tsalle da dan gudun fitowar fitsarin, yayin da hawaye ke zubo mata, Kara diriricewa tayi lokacin dataji Dattijo na fadin”
Wacce yariya??
Karasawa Hajiya tayi kan tabarma da Abdullahi ya shinfida ta zauna tana fadin”
Asma’u ce, tsoron ka take tunda taji kana gidan ta shige daki ta rofe kofa”
Tsaki Dattijo yaja, tare da hade fuska, nifa banson Iskanci da raini, zanci uwar yariya yanzun nan, nifa bana wasa da Yara, amman na lura yariyar nan, neman rainani take……
Toh masifaffe sarkin jarabbu metayi kuma? Inace ma tana tsoron ka kana cewa ta rainaka? gata can adaki saboda irin jabgar daka mata kwanaki takasa fitowa tai sallah”
Kada Allah yasa tafito takwana aciki, ‘yar iskar yariya kawai”
Kallo Hajiya tabishi dashi sannan ta mike tana tabe baki tare da kallon yadda loci daya walwalar dake kan fuskan Dattijo ta dauki baki daya”
Abinci ta aje masu Dattijo kinci yayi saida Abdullahi yaita tausan shi sannan yafara ci”
Gamawan su yayi daidai da Kiran sallar isha’i, mikewa sukayi, suna kokarin fita Dattijo yace”
Tafito tai sallah idan tabari na dawo nasameta adakin nan saina bata kashi”
Ikon Allah🤔 Hajiya ta fadi tana bisa da kallo, yafi Abdullahi kauri har tsayi ma yafishi kadan, tabe baki tayi aranta tace yadai zama tuzuro kawai ko zancen aure bayayi jabbashi dan Allah, tsaki taja sannan tace, toh ke kinji saiki fito yatafi masallaci, ba mutunci ne dashiba zai aika gara ki fito tun wur……..
Fitowa ta aguje yasa Hajiya binta da ido, buta da dauka ta shige bayi”
Har lumshe ido take jin fitan fitsarin daya daure mararta, tana fiwa kuwa Hajiya ta gallawa Harara, kallonta kawai Hajiya tayi itama Asma’u girgiza kai tayi sannan tai alwalar ta nufi dakin Hajiya”
Tana cikin sallah naji dawowan su, rasa matakeyi tayi tunda taji sallamar dattijo hakura tayi da sallar baki daya domin babu nutsuwa atattare da ita, zama kawai tayi kan sallayar tana kuka, cikin ranta take fadin meyasa aka hallito wannan cikin daginta”
Shigowan Hajiya yasata daure dauke fuskanta tare da turo baki tana share hawaye”
Asma’u mena miki ne nikuma?
Ai kece kika kama ce masa Ina nan😭
Auto kiyi hakuri so nake kibar jin tsoron sa ai, yanzun taso ki gaidasa kar yacigaba da cewa baki da hankali”
Tsoron cewa komai tayi dan duk abun da zatafa akansa bame dadi bane Kuma inda haryaji ba barinta zaiyi ba, mikewa tayi kawai ta rike hannun Hajiya Koda suka isa tana rike da hannun Hajiyan tace Ina yini”
Ahankali ya dago kansa ya kalleta sosai, saidai ita idonta yana kasa”
Dauke idon sa yayi batare daya amsa ba ya daga hannu alamar ta wuce tare da kyauda idonsa yana yatsuna fuska”
Wucewa tayi tabar Hajiya agurin kuryan dakin hajiya tashige tare da hayewa babban gadon ta rufa tana zubar da hawaye, domin gani take yauma Dattijo ya wulakantata ya zazzageta Kuma ta gaidashi yana abu kamar yaga kashi”
Rurrufe kunnuwanta tayi da filo Dan ma karta dinga jiyo sautin sa, ahaka bacci ya dauketa”
Misalin Uku na dare Hajiya tajiyo kukan Asma’u, bude idonta tayi akanta, shure kafafuwa take kamar me birgima, sakkowa tayi ta dake cinyan ta”
Afirgice ta tashi zaune tana kallon Hajiya”
Lafiya hajiya ta tambaya”
Mafarki nayi yanata dukana Hajiya, Ina ya Abdullahi?
Abdullahi sun tafi tare da Dattijo, ana fitowa salar asabu sai wuce Abdullahi Kuma ya dawo nan, yanzun abun da zan gaya miki kibar tsoron Dattijo, ki daina firgice idan ki ganshi”
Kwanciya tayi ta juya baya tare da fadin, nikibarnj bacci zanyi”
***********
Washegari Dattijo ya tafi kamar inda yace sannan Abdullahi ya dawo, ya Kara kwana daya sannan ya mayar da ita gida kamar yadda suka saba”
****************
Hakan ce ta cigaba da faruwa duk sati, Abdullahi zai dauki Asma’u su tafi gidan Hajiya, kwana biyu sukeyi su dawo gida wadda hakan ke kara masu kusanci da juna dalilin irin wasannin da sukeyi da Abdullahi”
Kusan wata Uku kenan bata Kara saka Dattijo cikin idontaba, duk da takanji lbrn zuwan sa, Kuma yawancin lokuta Abdullahi yana kawowa Baba sako daga Dattijo, sosai babake godiya tare dasa ma Dattijo albarka, balakin haushi takeji idan taji BAba na masa addu’a, itako bata manta muguntan dayai mata dan haka kullum tai sallah tana bata lokacinta wajen yi masa muguwar addu’a
Bata da wata damuwa ayanzun domin taji a cikin zuciyarta Allah ya amsa mata addu’oin ta bazai sake hadata da Dattijo ba, abu daya keci mata tuwo a kwarya, yadda yadda kirjinta ke kara cika Kuma Abdullahi bebar danne matasu ba, duk sati tana fama da wahala”
Neman wadda zatayi zancen dashi takeyi, domin tasan ba abu me kyau bane, idon wa zata iya kallah ta gaya masa, gashi ayanzun Inna kullum cikin ja mata kunne take ta tsare mutuncinta dan haka yanzun tabar hada jikinta dana Abdullahi gaban kowa saidai dasun kebe yake ware mata hannun sa, kafin kuma su shiga wasan dake saka su nishadi fiye da komai”
Ganin da Inna tayi kamar Asma’u ta dawo hayyacinta yasa hankalinta yafara kwanciya amman duk da haka indan suntafi gidan Hajiya bata da kwanciyar hankali har saitaga sun dawo”
Yauma kamar kowacce juma’a Abdullahi yazo ya dauki Asma’u, saidai yau Abdullahi ya fahimci kamar Asma’u batajin dadi bata da walwala sosai”
Suna isa gidan hajiya suka iske bata nan, dan haka Asma’u ta shinfida masu tabarma tsarki gida, kin zama Abdullahi yayi yana fadin da kintashi munje dakina”
Mudai zauna nan gurin ya Abdullahi har Hajiya ta dawo, yau bani da karfe, idan ka damke wuyana bansan yadda zanyi in kwaci kaina ba, dama Hajiya nan ne ko bazata ceceni ba naita kwala mata kira, Kuma ni wlh nakusa daina wasa dakai gaba daya ma😏
Sabo da me?, nine fah Asma’u?
Kai din”
Lallai ma yariyar nan nidin kike gayama haka ??
Toh bakai bane kake danne min nono na cikin dare suyita min zafi”
Kansa yashafa tare da fadin, subuhanallahi, kunya ce ta kamasa sosai kamar ya nitse, zuwa can ya tamke fusa sosai tare da zama agefen tabarman tare da fadin”
Ke! Ina wasa dake?, sharri kike son yimin kome?, ki gayamin na taba daukan hannuna nakai kirjin ki da zakice wani Wai Ina danne miki abu me kike dashi?
Itama bata rai tayi sosai, aito bance kasa hannu ba, da sadar hannun ka kake danne min idan ka shake wuyana kuma kana sane ai, karantse da Allah bakajin tudu agurin?, ko bama tuduba ai kana gani da idon ka”
Kallo ya kureta dashi, azuciyarsa yasan gaskiya take fadi, sun girma kwarai kwarai sun bayyana kansu amman sai yace”
Ni bana wani ganin su, mantawa ma nake da mace nake wasa, dan haka ki daina damun kanki ni ba ruwa na dasu”
Toh aini zafi suke min, har ma in kasa bacci saina lakuta manshafawar Hajiya nasha fah”
Jim yayi tabbas hajiya na yawan cewa Asma’u ta kwana da ciwon kirji, kallonta yayi sosai sannan yace”
Shikenan Asma’u na gane nufin ki, gara da kika gaya min irin wannan mgnr idan wani yaji ai sai ya zargeni, ni nama bar tabaki gaba daya tun da kin girma ko?
Kaita daga masa, yayin da azuciyarta take farin cikin ta taimaki kanta Allah yarabata kwanan rashin bacci”
Shiru Abdullahi yayi, saka da warwara tayaitayi cikin zuciyar sa, lallai Asma’u ta girma, tun da har tasan kai tsaye ta fadi irin wannan mgr Wai Ina danne mata nono, dole in diga nisanta kaina da ita Amman zansha wahala, jimm ya sake yi dole na nemarwa kaina mafita
Haka suka zauna har Hajiya ta dawo nan aka dan taba Hira sannan tahau aikace aikacen ta Asma’u na tayata”
Abdullahi ko Asma’u yaitabi da kallo ji yake kamar yabita ya rungume domin ji yake kamar itace mahadin jikin shi, mikewa yayi ya fice agidan be dawoba Saida ya tabbatar sunyi bacci”
Yariga yaci abincin sa domin gidansu ya koma yai zaman shi dan haka baya dauke da yunwa kwanciya yayi saidai ya kasa bacci ko kadan, akwai abun da jikin sa yasaba da shi shekara da shekaru wadda be wadda yau ya gaza samu”
Fillo ya dauka ya rungume ko zai sami nutsuwa, kamar yadda yaga anayi cikin finafinai idan mutum yayi rashin masoyin sa yakan dauki fallo ya rungume, sai dai yau gashi kwance da fillo har biyu amman babu wani canji dayaji, cikin zafi yayi watse da fillon kasa tare da fadin shirme kawai, wayar sa ya jawo ya mammatsa sanan ya Kara akunnen sa”
Daga can bangaren aka daga”
kanina bakai bacci ba?
Kukan Abdullahi yaji cikin yanayi irin na me shagwaba yake kuka tare da bubbuga kafa”
Murmushi Dattijo yayi tare da fara harhade takkadun dayake barbaje agabansa, meye Kuma yafada cikin murmushin jin shagwaban kananin nasa”
Yaya gaskiya ni😩 gaskiya nidai😩
Wata ‘yar guntuwar dariya Dattijo yayi, meke damun kane haka?, kasan ko karfe nawa ne yanzun kuwa 1:34am meyasa bakai bacci ba har yanzun?
Nakasa bacci ne Yaya”
Kai Dattijo ya shafa sannan yace, me kake so?
Kukan shagwaban ya sakeyi sannan yace, aure”
Aure?, Dattijo ya maimaita sannan ya bushe da dariya, wacce baya iya tuna rabun dayai irinta”
Shima Abdullahi murmushi yayi jin Dattijo na kyalkyata dariya shi kansa da wuya yake ganin dariyar Dattijo”
Cikin matsanancin dariya Dattijo yace, da gaske aure kake so”
Eh mana Yaya”
Dariya Dattijo yayi sosai ba kadan ba, bayan ya sarata yace, Kai wanni irin jarababbe ne Wai?, haka kawai tsakar daren na kakiyin bacci kace wani wai aure kake so”
Allah yaya kasa bacci nayi nidai gaskiya amin aure kawai nagaji”
Toh kodai mata biyu za’a hada maka rana daya?
Adai fara bani daya mugani nan gaba sai in kara wata”
Iyeee, toh bani lbrn wacce yariyar ta rikitaka haka?, wacece budurwar ka?
Bani da budurwa yaya”
A’a ba gaskiya bane, ta yaya baka da yariya kake kasa bacci?, ni in kasa bacci mana, Ina gaya ma duk wannan fitanan sawa kai ne”
Yaya nidai kawai auren nake so, amman bani da budurwa”
Shiru Dattijo yayi zuwa can yace Abdallah, kana kallon finafinan banza ko?
A’a wlh ya Dattijo bana wannan kalon”
Toh kana zama kusa da mata kana yawan kallon tsaraicin su, ko kuma suna shigan bansa kana kallacewa?
A’a Yaya duk cikin abun da ka lissafa babu daya wadda nakeyi, inda inayin zan fada maka ba abun da nake boye maka ai”
Toh, shikenan na yadda dakai Adallah 100%, yanzun bani lbr yau da Ina da Ina kaje?
Yau Ina gida har karfe uku sannan naje gidan Baba malam na dauko Asma’u”
Cikin sauri Dattijo yace”
Ka kaita Ina???
Gidan hajiya”
Shiru Abdullahi yayi Dan haka Dattijo yace Ina jinka”
Eh ajeta kawai nayi gidan Hajiya na koma gida, can nakai dare dakin Umma kusan sha daya nadawo gidan hajiya”
Jim Dattijio yayi yana nazari zuwa can yace”
Abdallah har yanzun kana wasa da yariyar ne?, banace maka ka daina wasa da ita ba?
Shiru Abdullahi yayi yakasa cewa komai”
Abdallah?, Kodai kana son yariyar ne?, Ita kake so Abdullahi???
Ajiyan zuciya Abdullahi yayi Yaya ba wannan tsakanin mu, kanwata ce, Ina wasa da ita, Ina shara da ita duk da cewa batakai inyi shawaran da itaba, yaya kamar dai yadda muke da kai haka muke da ita, wani lokacin har Ina mancewa jinsinmu ba daya yake da itaba, haka itama tana daukana tambar wani abokinta”
Ajiyan zuciya Dattijo yayi kalmar daya tasa Dattijo nutsuwa jin Abdullahi yace wani lokacin yana mancewa ba jinsin su daya ba, kiran sunan sa ya Kara yi”
Lallai jinin ku ya hadu da ita Amman ni yariyar bata burgeni, koda yake ganina da ita be wuce biyu zuwa uku ba, amman na fahimci bata da tarbiya bare Kuma ai mgnr nutsuwa”
Wlh Yaya ba haka bane, Asma’u tana da tarbiya da hankali ni da nake zaune da ita ninasan halinta”
Barta da wauta kawai, kuruciyarta ke bani dariya”
Toh ka aureta mana kawai”
Wata ‘yar dariya yayi ta can cikin cikin sa, haba dai Yaya yazatai dani, karamar yariya ce fah gara dai in samu me kwari”
Dariya Dattijo ya sake yi, da dai yafi maka, kasan me?
Banason ganin yariyar natsaneta Kuma kaima indai kanason mu shirya saikabar shiri da ita………
Nidai Yaya mubar wannan mgrn mukoma maganar mu”
Cikin dariya Dattijo yace, da alama dai bakajin kunyar yayan nan naka?
Yaya toh in ban gaya maka ba wazan gayawa”
Hakane Abdallah karka damu sati me zuwa insha Allahu zanzo nayi mgn da Baba, saidai Kuma kace baka da budurwa?
Eh amman jiya munyi mgn da mama akwai yariyar kawarta da zani nagani”
Jimm Dattijo yayi kamar zaice wani abo sannan yace shike nan sainazo, kuma gobe kadaure ka tashi da azumi sarkin fitina kawai”
***************
Bayan Dattijo ya ajiye wayarsa tunani ya shiga me zurfi, zuwa can ya mike zaware yafara adakin anya kuwa zan iya zuwa ma Baba da zancen auren Abdullahi?, har yanzun baba baya sakin jikinsa dani, komawa yayi ya zauna tare da dafe kansa yaza dole na in nemarwa Abdullahi mafita dan gudun karya aikata barna ko yai sanadin lalacewar sa, shiga wani hali agurin Abdullahi tamkar nine na shiga ”
Kwanciya yayi daker bacci ya dauke sa”
Bayan sati daya
Kinajina Asma’u, wannan satin bazan samu zuwa gidan hajiya b…….
Saboda me?😏
Abu biyu ne zuwa uku zai hanani zuwa Kuma duk suna da mahimmanci”
Harara kawai take zafga masa zuwa can ya mike toh shikenan tashi ka tafi”
A’a tsaya mana naga kamar kinyi fushi ne?, Baki son kiji dalilina?
Cikin hora hanci tace ina jinka?
Toh matso mana kar Inna ta jiwomu”
Matsawa tayi har suna iya jin hucin juna, Kara matsowa yayi tare da yin ajiyar zuciya”
Kinga na daya, yau zani gun aunty ki Salma, sannan Yaya Dattizo zaizo yau yanzun haka yana hanya”
Wani irin abu Asma’u taji waddata bata tabajin irinsa ba, bata iya cewa ga abun daya bata mata rai aciki amman duniya ta mata wani iri yau”
Meye na Uku?
Na ukun shine yau Yaya Dattijo zai kaiwa baba mgnr akan cewa Ina son aure, na matso nai aure”
Jimm Asma’u tayi tana kallon cikin idonsa, juna suka tsurawa ido zuwa can tace”
Anne ne zai tsaya maka kenan, saboda ya tsaneni”
Murmushi yayi shine dai zaimin jagora wajen fadawa Baba, ke Ina ruwanki aciki?
Shiru tayi tasa idonta akasa tana me tsurawa waje daya ido”
Hawaye taji yana zubo mata wadda yasa ta kasa dago idonta ta kallesa”
Asma’u?, Yaya dai?
Shikenan sai anjima, tafada cikin rawar murya tare da wucewa abunta”
Kira Abdullahi yaita kwala mata taki fitowa har sai da Inna tasa baki sannan ta fito tana kuka sosai”
Inna ma fitowa tayi tana fadin meya faru Kuma yau ake kuka?🤔
Hannunta Abdullahi ya rike yana cewa Inna bara ta rakani mota, fita sukayi yayin da tabisu da kallo”
Jikin motar ta kwanta tare da daura kanta saman motar tana cigaba da kukan ta”
Abdullahi tsaye akanta yace, ke, meye haka?, meya bata miki raine haka?, Kodan nace Dattijo zaizo?🤔
Girgiza kai tay Dan haka yasake cewa maganar salma ne Kona auren danayi miki”
Shiru tayi wannan karon dan haka Abdullahi yayi murmushi tare da dafa kanta, idan Salma ce ke bakiso saina barta aiba wani abu bane🤷🏽♂️ dan nasake wata bawani abu bane”
Dagowa tayi cikin share hawaye Kai yanzun saikayi aure kabarni, Yaya zanyi toni?
Bagane abun da kike nufi ba?
Nidai gaskiya banason kai aure ka barni”
Dariya yayi sannan yace shikenan naji, amman Amman sai in kin yadda zaki aure ni”
Eh na yadda”
Hmmm, Asma’u kenan, ana so ana kaiwa kasuwa, yanzun nasan bakisan kanki ba, bakisan Abun da zuciyarki keso ba sai ranar da kika rasa shi wadda bana fatan haka, inason ki fahimta nan kusa, nasan kina sona Asma’u nima inason ki fiye da tunanin kowa, banson narasa ki Asma’u, domin inajin tamkar ke wata wata bangare ce ta jikina, ajiyan zuciya yayi sannan yace”
Inaji ajikina zan aure ki, wannan auren Ina kokarin yinsa ne kawai dan nemawa kaina mafita amman ke nake so Asma’u, insha Allahu nan da shekara daya da rabi ke matatace”
Dagota yayi ya rungume tare da runtse idonsa, zuwa cen ya sake dagota yana kallonta yayin datai kasa da kanta tana wasa da hannuwanta hawaye ke zubo mata sosai”
Asma’u kiyi hakuri kinji, akan dale nake son aure Amman babu wacce nake so saike, Ina nan Ina jiran ki kinji? Kimin tanadin kanki karki saurari kowa”
Kaita daga masa tare da matso hawaye dake cikin idon ta”
Hannunsa yasa yashare mata hawayen sannan yace”
Wannan mgn takasance tsakanin nidake karki gayawa kowa dakaina zan gayawa Baba idan lokaci yayi, kinji ko?
Kaita daga alamar eh”
Toh kimin murmushi mana”
Turo baki tayi tare da
Hararan sa”
Murmushi yayi, tare da fadin haba ‘yar cilligata, kimin murmushi mana”
duka takai mai yayin daya fashe da dariya”
Murmushi tayi sannan ta nufi gida tana fadin Saida safe”
*************
Dattijo zaune agaban Baba yarasa ta yadda zaiyi yafarawa baba zancen auren Abdullahi, balakin fargaba yakeji sosai, dan dai kawai Abdullahi ne da bazai kawo kanshi gaban baba ba dan yasan shi me laifi ne agurin sa, mawucen abune yayi wannan mgn yatashi lafiya, ji yake kamar ya mike yabar wajen Amman kalmar Abdullahi na daga masa hankali tunda sukayi mgn kulum saiya tuna kalmar sa nifa aure nake so………….
*Mmn Yazeed*🖊
[6/12, 5:40 PM] Fadeela Lamido: Typing🖊
BAYA BA ZANI🥥🥥🥥🥥🥥🥥
By
Fadeela Lamido
Wattpad fadilalamido
✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
*® _PEN: WRITER’S ASSOCIATION_*
✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
______________________________________
*~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~*
_____________________________________
https://www.facebook.com/groups/1533639276725285/
15-16
_____________________________________
Datttijo kamar da mgn abakin ka ko?
Dagowa yayi ya kalli Baba, eh daman zuwa nayi daman don muyi mgn dakai”
Toh Ina sauraron ka”
Baba daman akan Abdullahi ne”
Eh Ina jinka ai, kayi mgn mana, naga kamar kana shakkar mgn ne?
Kansa ya dan shafa sannan yace, kirana yayi ran nan wai yana son yayi aure ne”
Wa din?
Abdullahi”
Kallon Dattijo yayi sosai sannan yayi murmushi irin taso ta manya, dole ka dinga zagaye zagaye Dattijo, ai abin da kunya, kana ma da karfin hali dahar ka iya zuwa ka kalli tsabar idona kace min Abdullahi nason aure”
Idon Dattijo akasa, fargaba yake kar Umma ta shigo dan tana shigowa abun Kara kwabewa zaiyi, yayin dayaita addu’ar Allah ya jeho da Mama”
Toh shi Abdullahi inace sainan gaba zanyi aure?
A’a ko acikin watan nan nema yana so”
Shiru Baba yayi yana nazari zuwa can yace, Ina yasamu yariyar?
Yace diyar kawar Mama ce mama tasan mgnr”
Dauke ido Alhaji Babba yayi daga kallon Dattijo, hakan yabawa Dattijo damar sakin ajiyan zuciya kafin Baba yasake cewa”
Abdullahi saurin me yake ne haka?, duka duka fah satin daya wuce ne naji ance zaije yaga yariyar, shine har yake zancen aure, meye haka Kuma, bazai bari su fahimci juna ba?, banason abu cikin sauri, domin gaggawa aikin shedan ne, yayi hakuri yabi komai ahankali kamar yadda nima nake binsa ahankali, duk da cewa naji dadi daya nuna yana da ra’ayin abin bashi zaisa ayi aiki ba nazari babu nutsuwa aciki ba, irin shine saikaga anyi auren kwana kadan auren ya mutu, sannan Kuma ni van wani yadda da tarbiyan uwar yariyar ba, dan haka kabashi hakuri yanemi yariya ahankali, idan ba yakama doleba banason hade haden nan”
Badan ran Dattijo yasoba yace toh Baba shike nan”
Yauwa, hakan yafi Baba ya sake fadi yana gyara zaman sa sosai akujerar da yake zaune”
Kokarin mekewa Dattijo ya fara yaji Baba yace, gyara zaman ka nima inada mgn dakai”
Komawa yayi ya zaune tare da fargaba”
Satan kallon idon Baba yakeyi yayin da Alhaji Babba yaki kallon sa”
Ya lbrn naka auren?, nagaji da zuba ido kallum jira nake naji kace min nasamu yariya amman har yanzun shiru kakeji kamar an aiki bawa garinsu, me kake jira ne Dattijo, Umar mekakejira ne haka?
Sosai jikin Dattijo yai sanyi ahankali yayi gyaran murya sannan yace, Baba yanayin aikina nane, bani da lokacin zama agidama bare na kula da wata, shiyasa vance zanyi ba”
Hmmm baka da lokacin zama ka kula da wata fa kace? Saboda duk garin da kake kana da mata acan ko?
Runtse idonsa yayi jin furucin Baba, tuni kansa yafara masa ciwo, cikin jan ido yace, wlh Baba ba haka bane, Ina kokarin tsare kaina, kawai dai lokaci ne Babu amman zanyi”
Shikenan, daga yau bazan sake maka zancen aure ba, ko kayi, ko kada Allah yasa kayi, Amman kasani, inason kayi aure shine burina ayanzun, nasan halika sosai fiye da tunanin kowa shiyasa bazan nemi yariya inbakaba, amman da tuni nayi hakan, yanzun lokacin kane karka yadda ragowar daman da kake dashi daguje maka”
Sosai jikin Dattijo yai sanyi harya kasa mikewa saida Baba yace kaje abun ka, ko akwai wani Abu ne kuma?
Mikewa yayi jikinsa asanyaye dakin Umma ya koma dan can ya baro Abdullahi”
Yana shiga dakin yafada kan kujera tare dayin rufda ciki kamar yadda yasaba idan ransa yana bace”
Jikin Abdullahi asanyaye ya iso gareshi hannusa ya rike yashiga bashi hakuri tare dashafa kansa kamar yadda akewa yara idan ana lallashin su”
Hararan su Umma tayi sannan ta mike tana kokarin ficewa dakin tana fadin”
Toh me bakar zuciya tsiya badama amaka fada saika kama kunci, jibabka ko kunya bakaji gotai gotai dakai kanin ka na lallashin ka, ficewa tayi yayin daran Dattijo yakara bacci”
Hakuri Abdullahi yaita bawa Dattijo har yanatsu sannan suka koma dakin mama, nan yake gaya masu abun da Alhaji Babba yace”
Toh kaima dai Dattijo abin naka yai nisa, kai kanka idan hakayi auren saikaji kafi nutsuwa musamman kasamu yariyar data iya kula da miji har kiba zakayi”
Haba Mama har dake kwanciyar hankali ko fitina Haba haka kawai in nemowa kaina wahala da kudina, nifa mama halina daban yake, ba irin na mutane bane, ai aure hawala ne, haka kawai kuma saina auro mace in aje gidana kullum tana ganina raini nashiga tsakanin mu”
Baki Mama ta rike yayin da Abdullahi yayi dariya”
Dattijo wanne irin mgn kake ne haka saikace zamanin jahiliyya, ta hanyar aure fa aka samar dakai”
Runtse ido yayi, Mama ni kibar wannan mgnr, zanyi nan gaba ai ni yanzun banda lokacin shirme”
Shirme Dattijo?🤔 Auren ne kake kira shirme?, toh abin naka yafara wuce gona da iri kalau kake kuwa🤔
Hmmm, dan murmushi yayi daman nasan haka zakice mama, kalau nake kawai dai banaswa zuciyata son shirmen ne ”
Eh lallai lafiyar ka lau tsabar muskilanci ne dason girman tsiya ke cinka”
Mama kema yanzun kin canza kin fara daina sona”
Dattijo gaskiya ne dai baka so……
Abdallah tashi muje”
Falon Dattijo suka shiga suna shiga Dattijo ya fara balle maballin rigarsa, yayin da Abdullahi yasa hannun sa ya amsa yafara balle masa”
Kallo Dattijjo yabi Abdullahi dashi bakaramin son Abdullahi yake ba hakashima Abdullahi yana nuna masa kyauna ba kadan ba, gyaran murya yayi, Abdallah, karka damu kaji, inda na lura da Baba, baya son auren hadi ne kawai, ka nemi yariya da kanka bazai hanaka ba kaji ko?
Gyaada masa Kai Abdallah yayi bakomai yaya”
Murmushi Dattijo yayi adaidai lokacin da Abdullahi yagama balle masa yace”
Kasan shawaran da zan baka?, Idan ka samu yariya karka sake kaje da wannan shigiyar yariyar, haushi take bani, naga kamar shawaranta kake bi, shirme yafi yawa a al’amarin ka, bata da nutsuwa tana mgn da karfi ga tarin rashin kunya”
Cikin Dan murmushi Abdullahi yace, wlh Yaya kavar tsanarta, kai kullum saika dinga kusheta tana da hankali Allah, halin mu daya nida ita”
Haba Ina kadaina hada kanka da ita, kai mutum ne Wanda bana haufi ako Ina zan diki kirji in fadi halin ka, Abdallah na yadda dakai fiye da nikaina Kuma nasan babu abun da kake boye min”
Murmushi sosai Abdullahi yayi, Yaya toh itama Asma’u inason ka diga mata irin wannan kallon domin duk irin kallon daka lisaafa kana min nima haka nake mata, haba Yaya kanwarmu ce fah Kuma kasa mata tsoron ka balakin tsoron ka takeji ayanzun haka ko sunanka bata kira?
Hmmm Abdullahi kenan, na yadda da ita tunda kace ka yadda da ita, amman tana da tsaurin ido, kuma gara taji tsoro na din, ranar nan agidan Hajiya naso insamu dalilin cin ubanta ai, nikawai jinina be hadu da nataba, na riga na tsaneta……..
Wayar Abdullahi ce tai Kara dan haka Dattijo ya dakata da mgn”
Number Inna yagani afili yace, Asma’u ce”
Jin yace Asma’u ce , da kallo dattijo ya bishi”
Asma’u, ya gidan?
Lafiya lau, har kadawo ne?
A’a ban riga najeba tukuna abun da Baba ya hana zancen”
Cikin sauri tasa hannunta ta rufe bakin ta, Dan karyaji dariyar dake son kubuce masa, meyasa?
Nace mike dai kawai ya hana Wai innatsu inbi ahankali”
Tintsirewa tayi da dariyar har ta zamo kasa”
Daurewa Abdullahi yayi sannan yace”
Hmmm ni kikewa dariya?
Dariyarta kawai yake jiyowa tun yana turbune fuska har shima ya fara dariyar, sosai Dattijo ya hade fuska yana kallon Abdullahi sai murmushi yake yayin da acikin wayar yake fadin, bazaki daina min dariya ba ko, zaki sani bari mu hadu, katse layin yayi yana cewa Dattijo kadaiga tana min dariya ko?
Tsaki Dattijo yaja me karfi ai abun da kakeso kenan, meye nawani gaya mata haka, kasan Allah Abdullahi zamu samu matsala dakai tun da kaga zaka iya dauka ka daina yin duk wani Abu daya shafeta agabana idan ba hakaba zakaja mata wahala ne agurina”
Shikenan Yaya nabari”
Washegari da Sassafe Dattijo ya koma dan haka Abdullahi yaje ya dauki Asma’u suka wuce gidan Inna, ko amota dariya taita mai, shima murmushi kawai yake domin abun bewani bashi haushiba kuma kawai dai yana son yayi auren ne sabo da matsalarsa”
Zaki sani kawai yake fadi”
Sosai Hajiya tai murna duk da cewa sun cire mata kwana daya, lbrn Abdullahi Asma’u tabawa Hajiya cikin dariya”
Kallo kawai Abdullahi kebinta dashi domin yadda take dariyar gwanin ban burgewa, ji yake kamar karta daina, jin yanayin sa yana son canzawa ya mike yace nabar Miki dakin”
***************
Misalin karfe karfe 8:30pm Alhaji Baba ya iso gidan Hajiya, zaune suke atsarkar gida ita da Asma’u, wani shinfidan aka masa gefen nasu, bayan Baba yazauna yagaida Inna sannan Asma’u ta gaidasa”
Asma’u yaushi rabon dana ganin ki?
Cikin rawar baki tace, aiko Baba tun dukan nan da Anne yamin🤭😬
Jimmm Baba yayi jintace Anne, wa? Me kikace?
Hajiya ce tayi dariya tare da fadin, hmmm Asma’u, Asma’u baki da dama, Dattijo ne Arne”
Au Dattijo lallai baki daku ba”
Baba bansan lokacin dana fadaba, Kuma aishi ne yace karna kara kiran sunan sa”
Dariya Alhaji Babba yayi, ai idan yace karki kara kiran sunanshi fushi ne irin nasa yanzun ma inajin ya manta”
Baba dakanshi yace karna Kara cewa Kuma bazan karaba”
Cikin dariya Baba yace, A’a ayi hakuri dai Asma’u Babu kyau gaba fah, gaban ma da yayan ki, ai kece karama idan kun hadu ki gaidashi indan ya miki wani abin kizo ki gaya min”
Baba aito ni bazan iya mgn dashi ba”
Au Ashe kin daku tsoronsa kike ji kenan, wannan karon ma baba dariya yake cikin kallon yadda Asma’u ke mgn tamkar ta manta da maifin Dattijon take”
Nifa Baba ba tsoronsa nake ba indai Ina nan, yana can”
Dariya Baba yaitayi domin yasan kuruciya ke damun ta ga babban me laifin can”
Nan yake sanar da Hajiya haihuwar Maryam kanwar Abdullahi”
Sosai Asma’u tai murna jinta haifi ‘ya mace balakin son yara take”
Tashi tayi tabasu guri shida Inna yau Basu hadu da Abdullahi ba domin tunda ya fita da yamma be dawo ba hartai bacci, dan haka tana karyawa ta demi kunun tsamiyar da Inna ta dama da kosai ta nufi dakin sa”
*******************
Tana taba kofar tajita bude dan haka ta tura ta shiga, cikin bargo ta hango sa kansa kawai take iya hangowa”
Ajiya kayan hannuta tayi sannan ta haye kan dindimemeyar katifar sa, ta yaye kafarsa, kallo tabi fararan kafar tasa dasu gwanin ban sha’awa, rasa abun da zatamai ta firgitashi tayi dan haka ta koma dakin Hajiya ta zaro tsintsiya tana kokarin fita Hajiya tace”
Me zakiyi Kuma?
Batare da tajiyo ba tace Ina zuwa Hajiya, bacci yake zan tadashi da tsinken nan yanzun nan zaki jiyo ihun sa”
Murmushi kawai tayi yayin data kasa kunne tajiyo ihun Abdullahi”
Asma’u na komawa tasa tsinken a kafarsa tana masa waiwayi cikin sauri ya janye kafar sa duk cikin bacci”
Tura tsinken tayi cikin bargon tana mashi yaso dashi cikin cjikin sa begewa ya fara tare da saurin yaye bargon cikin yanayin bacci yake duba jikin sa dake tube daga shi sai dan gajeren wando”
Hango Asma’u da yayi yasa shi ya fara mirmushi, daman kece”
Kasha menene?
Hmmm, nadauka kyankyaso ne?
Caf, banyi da karfi ba kenan ni da naso kazata maciji ne”
Murmushi yayi cikin yanayin irin na wadda bacci ya kama yace”
Asma’u jeki bacci nake ji”
Nidai a’a jiya kaitafiyan ka yawo abin ka, bamuyi hiraba Kuma gashi yau zamu koma gida har mukoma gida bazamuyi hiraba kenan”
Kije idan na tashi zan kiraki”
Turo baki tayi nidai ka tashi kawai😩
Mikewa yayi kawai, yana binta da kallo sannan ya dauki buta ya fita”
Kusan minti 10 sannan ya dawo ya zauna bakin katifar toh gani Ina jinki Yaya akayi?
Ga kunu nan kasha nasan kana son kunu da kosai karya huce matsar masa tayi gavan sa ”
Jikin shi duk Babu kwari ya dauki kufin ya fara sha sannan ya dauki kosan ya fara ci, zuwa can ta mika hannu ta dauki daya, cikin sauri ya kalleta, maidashi”
Ci zanyi”
Bakinci nakiba?
Karawa zanyi toh, ai idan mun ciye saina karo”
Bakinta takai yai saurin ajiye kunnun hannunn sa ya rike hannun yana kokarin kwakule hannun ta, nan danan ya ciroshi ahannnun sa duk ya ragargaje sabo da matsan daya sha, abaki ya saka yana taunawa tare da fadin bazakici shi ba”
Cikin harara tace Aidan ba miyau nasa bane shiyasa kaci”
Komai kika saka masa sainaci, cine dai bazakiyi ba”
Nufar kosan tayi, yayin da yai saurin daukewa kokarin kwacewa take suka barar da kunun, batabi takan kunun daya bareba ta mika hannun ta can ciki daker ta dauki guda daya ta dannan abaki”
Ihu take tana dariya, yayin da ya aje ragowar kosan ya nufota yana fadin”
Wlh bazakici shinba kinji na rantse” jikin bago ya isketa kanta ya rike tare da tura bakin shi cikin nata,😳
Ahankali yake zukan damemen kosan dake cikin bakinta harya kwashe shi Babu sauran ragowa🤮, amman ya kasa sakin bakin nata, haka itama Asma’u tun tana dariya har tai lakwas da ita, wani bakon yanayi takeji wadda bata tabajin irinsa ba”
Kusan munti 15 hankalinta ya dawo jikinta, turasa tayi baya, tare da zabga masa harara, idonsa jawur tagani inda ta ganshi abin yabata tsoro”
Ficewa tayi da saurinta Koda ta shiga dakin hajiya cikin sauri ta dauki jakarta tace Hajiya natafi gida”
Yau Kuma?
, Ina Abdullahi”
Bayanzun zashi ba nidai zani nahau mota kawai”
Ganinta abirkice tace to asauka lfy”
Akafa ta kama hanya kasancewar bata dako sisi Saida tai nisa tafara dawowa hankalinta, lebenta taji yana zafi sosai ahaka taita tafiya harta isa gida”
************
Bayan sati Daya
Asma’u ce kwance agodon anty Maryam rike da jaririyar sai wasa take mata”
Duk da hayaniyan ‘yan sunan datake jiyowa bedameta ba wasa kawai takewa yariyar da batasan tana yi ba”
Zuwa can ta mike tace”
Aunty bara na wuce, naji umma tace Yaya Abdullahi zaizo banson mu hadu muyi fada”
Sallam sukayi sai dai tana sako kafarta kofar gidan ta hangi Dattijo jingine jakin motar sa yana danna wayar sa”
Kafarta da dauke ahankali ta koma ciki, aguje tashige bayan aunty maryam”
Asma’u lafiya yaya akayi?
Cikin zaro ido tace, anne nagani awaje”
Waye Anne Kuma??
Cikin Rawa jiki sosai tace na gidan Baba alhaji”
Wata kanwar Maryam ce tace, Yaya Dattijon ne kikecewa anne😳😳
Ke Asma’u baki da kunya ko, cewar aunty maryam tana me kallon Asma’u sosai”
Aunty shine yace indaina kiran sunan sa ai”
Okay saiya Kara cin ubaki tukuna zaki gane anne”
Cikin turo baki tace ban aron wayar ki nakira ya Abdullahi ya daukeni”
Wurgo mata wayar tayi tana fadin, ya Abdullahi da kikace kunyi fada, kedai baki da kunya”
Batare data amsa mata, tashiga Kiran Abdullahi sai dai har so biyar ba’a dagaba, cikin sauri ta shiga rubuta masa sako duk sadda yagani yazo ya dauketa bayan tagama ta aje wayar tare da rufe ido”
Dattijo ne tsaye da wayar Abdullahi ahannun sa, yanaji ana Kira yaki dagawa duk da yagane Maryam ce me Kiran, daga kai yayi ya kalli Abdullahi dake gefe yana mgn da wani abokin sa, Karan shigowan sakon yasashi dawo da kallon sa kan wayar”
Tsintan kansa yayi da bude sakon”
_Ina jiranka kazo ka maidani gida, nakasa fitowa Anne nanan akofar gidan……
BAYA BA ZANI🥥🥥🥥🥥🥥🥥
By
Fadeela Lamido
Wattpad fadilalamido
✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
*® _PEN: WRITER’S ASSOCIATION_*
✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
______________________________________
*~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~*
_____________________________________
https://www.facebook.com/groups/1533639276725285/
17 -18
_______________________________________
…….Anne?, Ya tambayi kansa sannan yace”
Wanene Kuma Anne?
Kofar gidan ya kallah Babu kowa akofar gidan, shi daya ne, dan haka ya waiga ya Kira Abdullahi”
Wayar ya mika masa ga sako daga Maryam”
Amsan wayar yayi ya duba hade fuskan sa yayi dan gudun kar Dattijo ya gane komai duk da cewa dariya nacinsa”
Dattijo ne yace waye Anne?
Nutsuwa sosai Abdullahi yayi sannan yace, Ina tunanin kuskure ne, muje kawai”
A’a nikam bazan shiga ba, Ina jiran ka anan saika fito”
Kazo har kofar gida ka kasa shiga?🤔
Eh, kawai saina shiga cikin mata, yi sauri kazo muje, kudi ya ciro ya Mika masa kabawa Maryam din”
Gidan Abdullahi ya nufa yaso kwarai Dattijo ya shiga, motar Dattijo ya koma ya zauna lokaci zuwa lokaci yana kallon kofar gidan daga can ya hango Abdullahi yafito yana dariya, bayan sa ya hango wata na biye dashi”
Kallo yabisu dashi saidai Asma’u naganin ya nufo matar Dattijo taja ta tsaya”
Bejin abin da Abdullahi ke fadi Amman da alama lallashinta yake, kokarin gudu take harta juya Abdullahi ya rikota”
Yanayin abin da suke yaso yabawa Dattijo dariya saidai yaki yin hakan, daure fuskansa take tamau saidai cikin zuciyarsa abin yaba shi dariya, afili yace, mayyar yariyar nan ce, dake kadai ce gurin danabi ta kanki da mota”
Da karfin tsiya Abdullahi ya karaso da ita gaban motar yana rike da ita tamau yayin da take cijewa”
Bude bayan motar yayi yace oya shiga”
Karta shigo min nan?
Kallonsa kawai Abdullahi yayi sannan yacewa Asmau shiga muje nace ko”
Bakajin abin da nake cewa halan”
Yaya inaji gida zamu sauketa dan Allah”
Bazan dauketaba kashigo mu wuce Ina da abin yi”
Bata rai Abdullahi yayi sosai kamar me shirin kuka, shikenan kaje kawai sai nazo”
Shiga mutafi bason mgnr banza ”
Daukan Asma’u Abdullahi yayi ya daura acikin motar yayin da jikinta ke buga uban rawa, juyawa yayi sannan ya zagaya yashiga gaban motar ya rofe tare da kin kallon Dattijo daya tsareshi da ido”
Kin tada motar yayi yana zaune kawai yana Kara hura fuska, har yanzun Abdullahi be kallesa ba”
Itako Asma’u duk da matsanancin tsoron dake cinta be hanata kallon keyar Dattijo ba, cikinta kugi yake Amman bata cire idonsa akansa ba bayan kamar minti 5 ya figi motar sukabar gurin”
Atakure take waje daya Amman tana bin Dattijo da kallo, yadda yake sarrafa motar ma abin kallo ne da alama da da ahali irin su Dattijo ko kasa bazasu takaba🤔 anya kuwa anne na kashi?, Jitayi kamar afili take fadi dan haka tai saurin kama bakinta”
Cigaba tayi da satan kallon sa tana makure ta bayan Abdullahi”
Idan baki cire idon ki akaina ba sai naci uwarki”
Daga sama taji mgnr dan haka ta diriri ce tare da tura kanta cikin gyalenta”
Waigowa Abdullahi yayi ya kalleta, Asma’u bude fuskan ki kisha iska, Yaya dan Allah ka bari mana”
Figan motar yaitayi da karfe suna zuwa bakin layin ya tsaya”
Baza mukaita har kofar giba?, Kafa dade baka gaisar da Baba ba”
Baxani ba ya fada yana hura hanci”
Sakkowa Abdullahi yayi ya bude mata kiyi hakuri ki karasa zanzo gobe kinji”
Cikin sauri tabar gurin, tausayi tabawa Abdullahi kansancewar akwai tafiya kafin takai gidan”
Komawa motar yayi ya zauna amman saigani yayi Dattijo ya shiga layinsu Asma’u aguje”
Sosai ya kalleshi sannan ya sauke kansa, kofar gidan su Asma’u ya tsaya lokacin ko hangota ba a iyayi, fitowa yayi ya nufi cikin gidan Kai tsaye batare dayacewa Abdullahi komai ba”
**********
Wa nake gani haka kamar Dattijo”
Cikin murmushi yace, nine Inna”
Gurin zama tabashi sannan ya gaidata cikin nutsuwa, Babane ya fito daga daki jin zuwan Dattijo”
Sosai Baba yaji dadin ganin sa domin yajima be ganshi ba”
Umar Ina lbrn aure? waikai kana tunanin yin aure kuwa?
Sunkuyar dakansa yayi, da nasani banzoba ya fada axuciyarsa afili Kuma yace”
Zanyi ai Baba komai lokaci ne”
Haka kake cewa Koda yaushe idan da kana da niyya da yanzun kayi Dattijo, har yanzon ka kasa amsa cikakken sunan naka, mutun babu iyali ai rabi ne”
Zanyi baba”
Gaskiya kayi kokari ka aje iyali ga Abdullahi nason ya amshe girmar kaida ya dace ace kayi har yanzun shiru, haka Baba yaitamai nahisa daga karshe yayi masu Sallama ya fito”
Motar Dattijo ya tada, sunkai rabin layin sannan suka hango Asma’u tana tahowa, wuceta Dattijo yayi yayin da Abdullahi ya Kara kulewa”
Abdullahi akan waccen yariyar kake fushi haka?
Toh Yaya ninafi son kabar zare mata ido, tanajin tsoron sa sosai wlh idan kana gari bata sakewa”
Jim yayi tare da tuna sakon dazon, rufe idonsa yayi lokaci daya yana me Kara karata sakon dazon acikin kansa”
_Ina jiranka kazo ka maidani gida, nakasa fitowa Anne nannan akofar gidan”_
Juyowa yayi ya kalli Abdullahi, waccen yariyar ce ta aiko maka da sakon dazon ko?, ta dauki wayan Maryam ta kiraka baka dauka ba ta aiko maka sako ka mayar da ita gida ko?
Abdullahi da ya manta Asma’u ta ambace Anne yace eh ita ce”
Waye Anne toh??
Runtse ido Abdullahi yayi aina gaya maka kila kuskure ne”
Tsayar da motar yayi Abdullahi ni zaka rainawa hankali?, yanzun nan ka gama cewa tana jin tsorona kuma Babu kowa akofar gidan saini nine Anne kenan?, Menene Anne?
Kai Abdullahi yaita shafawa sannan yace bansan abun da haka ke nufi ba nima shiyasa ma nace kuskure ne”
Hmmm bawani kuskure da akayi, da abakin karamin yaro ne, yace Anne, yana nufin Arne fa kenan😬, shiru yayi zuwa can yadago Kai, Abdullahi dani take, wlh Dani take, lallai ma yariyar nan, Ina gaya maka bata da mutunci kana cemin ba haka ba, girgiza kai yayi wato ita kwararriyar ‘yar iska nine take cewa Arne, mezan ma yariyar nan ne inji dadi”
Yaya bazatace maka haka ba, badakai take ba”
Rufemin baki Abdullahi, jan motar yayi sukabar gurin huci kawai yake akofar gida ya sauke Abdullahi sannan ya juya batare da yace masa komai ba”
Cikin gida Abdullahi ya shiga duk da yasan Dattijo ya zuciya amman yasan babu wani abu da zai iyayinsa yanzun tun da Asma’u na gidan su”
Jiran dawowan Dattijon yai tayi har dare be dawowo ba yasa ya fara kiransa, bayan ya daga yace”
Ya Dattijo Ina ka shige haka?
Meye ne?
Naga baka dawo gida bane”
Mezan zo nayi, ni kake bada kofar da wata ‘yar iska take zagina kasani sarai dani yake”
Yaya ni bansan dakai take ba amman tunda kace haka kayi hakuri zan mata fada”
Fadan ka nabanza yariyar data riga ta rainaka banza wawa kawai”
Duk naji kayi hakuri ka dawo gida”
Katse kiran yayi yayin da Abdullahi ya koma kofar gidan yana jiran ganin ta ina Dattijo zai billo”
Bayan kusan minti 30 ya dawo daka ganshi kasan ransa abace yake, wuce Abdullahi yayi ya shige gida dakin Umma ya zauna ko sallama be iya mata ba”
Yaya haka zaka shigo min sake sake dakai Babu sallama”
Hmmm Umma yariyar nan ce ‘yar gidan Baba malam ta rainani Sam bata da mutunci ba’abata tarbiyan data dace ba”
Subuhanallahi haba Dattijo karna sakejin irin wannan kalaman yanzun idan iyayenta sukaji ai basuji dadi ba”
Hmmm Umma kinsan me take cemin, Wai ni take Kira Arne”
Dariya ce ta subucewa Umma, Kai wlh Asma’u bata da dama”
Dariyar da Umma take ya Kara tunzura Dattijo mikewa yayi, wlh duk ranar dana rike yariyar nan saina bata kashi, ‘yar ficikar yariya sai fitsara da wani idonta fiki fiki”
Bayansa Umma tabi da kallo, tare da fadin Allah ya shiryeka”
Afalon sa yasamu Abdullahi rigarsa ya cire sannan ya zauna yana kwance agogon dake daure ahannun sa”
Dafdashi Abdullahi ya zauna yaya kayi hakuri dan Allah, ka huce haka kaji”
Hmmm Abdullahi saikace bani ba nariga da nai rantsuwa saina zaneta wlh”
Shikenan duk hukuncin da zaka mata ni kayi min”
Tsaki Dattijo yaja, kana wasa Dani Abdullahi, zan kamata ko atitine sainaci uwarta wlh bazanyi kaffara ba, niba sa’anta bane karyar iskance take”
Shiru kawai Dattijo yayi ganin bazai saurareshi ba amman tabbas yana gudun ranar haduwan Asma’u da Dattijo”
Kudi Dattijo ya Mika masa gashi koda wani abun zai taso ayi amfani dashi wanka kawai zanyi na wuce”
Jikin Abdullahi asanyaye ya karba yayi godiya sannan ya mike ya wuce”
Karfe 10 Dattijo ya kama hanya ransa abace akwai wani dabo azuciyarsa wadda sai ranar daya koyawa Asma’u hankali zai warke”
*************
Dattijo zaune da abokin sa Mansir cikin tankamemen falon sa”
Gajeren wadone kawai ajikinsa yayin da Mansir yake cikin shiga ta kamala”
Duk girman gidan nan ace babu mace acikin sa, wai kai gidan baya maka girma”
Murmushi yayi yana lumshe ido wanni irin girma kuma, ko inda yafi nan ne zan zauna ni daya meye aciki”
Ina nufin idan da mace acikin sa abun zaifi kayatarwa”
Yanzun ma yana kayatarwa kawai auren ne bazanyi ba domin mata suna da matsala su burin su kawai daka aure su ka kare akansu, duk abin da kake basa gani sudai kazama mahaukaci a soyayya kawai”
Dariya Mansir yayi ai soyyaya gaskiyace mutumina suna da gaskiya ai kasamu mace guda biyu ka aje kaga yadda zaka dawo”
Tabe baki yayi, ni bani da lokacin soyayya gaskiya, Kuma idan natshi yi mace daya zan aura, inason yariya ‘yar shiru shiru, wacce bata faye surutu ba bare ta dameni”
Tab kace kurame zaku Haifa kaishiru ita shiru”
Ra’ayina kenan’ Ina da ra’ayi da yawa sosai akan matar da zan aura, inason yariya me yawan rufe jikinta wacce tasan mutuncin kanta, bason ballagazar mace, shiyasa ma bazan iya auren matar da wani ya aura ya saki ba
Saboda Ina da tsananin kishi”
Aikuwa wannan zamanin na yanzun saidai Allah ya tsare kawai, cewar mansir daya fada yana kallon cikin idon Umar sannan ya Kara da cewa”
Umar wannan zamanin saidai wacce Allah ya tsare amman ‘yan matan yanzun sai ahankali wasu sai lokaci yayi su sake shiri”
Hmmm Mansir baka san waye niba ashe, babu dibaran daban sani ba, nifa bana yau bane, ni za’awa alaye, duk wata dibara ta mata nasan ta ni kallon mace kawai nake”
Dariya Sosai Mansir yayi sannan yace, ta Ina ka sani kaida baka taba aure ba?
Bantaba aure ba, amman na karance su sosai fiye da tunanin ka, kaidai katayani da addu’ar Allah yabani mata tagari wacce bata da korafi kuma jaririya”
Murmushi Mansir yayi tare da mikewa, nidai bara na wuce gida inata biye ta gauro”
Shima Dattijo mikewa yayi suka fito tare yana tafe yana kurban lemo a yadda yake haka ya fito, har gaban motan mansidin ya isa sannan sukayi sallama”
Komawa Dattijo yayi yana tafe yana karewa wawakeken gidan nasa kallo, tabbas gidan kato ne bana wasa ba, dagashi sai ma’aikatan sa agidan, Babu wadda yataba ganin gidan sa cikin family su ko Abdullahi besan wani irin gida yake cikiba sun dai San Lagos yake Amman babu wadda yasan ga mallaki wannan gidan Dan gudun kar amatsa masa yai aure”
**********
Yaya Dattijo Ina anne?
Hmmm kinsan ranar nan sai bayan mun rabu dake ya gane shi kike kira da wannan sunan??
Kace wlh?😳
Allah kuwa yagane, sakon da kika turo min shine yafara budesa”
Nashiga Uku, yanzun yana Ina?
Ya koma tun ranar, Ina baki shawara karki Kara gaya masa wannan sunan, idan ba hakaba duk abun da yayi miki babu ruwana, kinga har yanzun be hakuraba yace saiya dakeki duk ranar da kuka hadu amman zancigaba da bashi hakuri kema ki kiyaye kinji ko”
Naji nima ku daina min zancen sane baki daya”
Naji, toh yanzun zakije gidan mu, anjima saina dawo dake”
Toh idan annen ya rutsani acan fah😬🤔
Bazaizoba Kuma banace ki daina gaya masa wannan sunan ba”
Mencewa nayi”
Oya jeki gayawa Inna kizo muje anjima saina dawo dake”
Karo yafarko da Inna taji batason fitan Abdullahi da Asma’u sosai arayuwarta, kicin kicin tayi darai tare da fadin”
Ba inda zaki da wannan daren karfe 8:22pm Kuma ace adaren nan zaku dawo hiran da kukayi Annan ta isa”
Baba dake jinsu yagane inda Inna ta dasa, bega laifinta ba amman ya yadda da Abdullahi sosai Kuma beson Abdullahi yaga anhanasa tafiya da Asma’u, dan haka yace”
Barta dauki Hijjabin ki kizo muje nima gidan zani saiya dawo damu tare koba shikenan ba”
Wannan yasa hankalin Inna ya kwanta, Abdullahi saiganin su yayi sun fito tare, be nuna komai ba illah fara’ar data karo akan fuskan sa”
Hira sukaitayi gaba dayan su har suka iso, Abdullahi dakinsa ya wuce yayin da Asma’u tabi bayan Babanta zuwa falon Alhaji Babba”
Bayan ta gaida alhaji Babba ta wuce dakin Abdullahi”
Misalin 10:00pm mamace ta fito dan zuwa dakin Alhaji Babba domin itace da miji Kuma batasan da zuwan Baba malam ba, saidai tana fitowa daga barayin su tafara jin dariya kasa kasa tare da muryan kamar dariya kamar kuka”
Tsaye tayi tana kallon dakin Abdullahi, ko shakka Babu dakin Abdullahi ne yaushe ya shigo?, Kum shidawaye adakin idan ba kunnen ta ne ke gaya mata karya ba kamar muryan mace take ji”
Ahankali ta fara takawa bakin kofar”
Dararrakune na Abdullahi da wata muryar wadda take kautata zaton ta Asma’u ce, wadda takeji kamar ana kokawa, cikin sauri ta nufi kofar tare da turata da gaba daya………
*Mmn Yazeed*
[6/12, 7:13 PM] Fadeela Lamido: Typing🖊
BAYA BA ZANI🥥🥥🥥🥥🥥🥥
By
Fadeela Lamido
Wattpad fadilalamido
✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
*® _PEN: WRITER’S ASSOCIATION_*
✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
______________________________________
*~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~*
_____________________________________
https://www.facebook.com/groups/1533639276725285/
20-22
_____________________________________
…….Abdullahi ta gani zaune dirshen kan ruwan cikin Asma’u, yayin da Asma’u ke dariya tare da ihun zai kasheta, saboda firgice bata tsaya tantance yanayin da suke ciki ba tace”
Subuhanallahi🙆🏿♀️ cikin sauri Abdullahi ya mike tare da sakkowa daga kan gadon, itama Asma’u mikewa tayi zaune tana me zuba idonta ana Mama”
Tsakiyar Dakin mama ta karasa ta daga hannunta ta zafgawa Abdullahi mari, sannan ta jawo kafar Asma’u kiiiiiii, Marin dataji yai daidai da tibuwarta kasa”
Cikin sauri ta dafe wajen tare da fadin wayyo Allah na”
Abdullahi dake tsaye kansa sunkuyei tabi da kallo”
Daman abun da kuke yi kenan?, Abdullahi abun da kukeyi kenan?, Tirrr, wlh kaji kunya, shiyasa koda yaushe kake nanike da ita?
Be iya cewa komaiba Asma’u ce ta mike zata fice Mama tace koma dan ubanki”
Ki bude kunnen ki dakyau kiji abunda zan gaya miki, daga yau bake babu Abdullahi karna sake ganin ku tare, shegiyar yariya Mara mutunci fitsararriya, shiya Ashe dana kalleki gabana ke faduwa yau Allah ya nuna min ‘yar banza kawai”
Sai yanzun Asma’u tafara kuka, ita duk cikin zancen mama cewar datayi karta Kara ganinta tare da Abdullahi shi yafi komai daga mata hankali kuka take sosai, yayin da mama ta koma kan Abdullahi tana fadin Kai Kuma ya maka kyau, kaine Babban me laifi, idan Asma’u bata da hankali aikai kana dashi”
Kasa mgn Abdullahi yayi kasan akasa”
Waigawa Mama tayi tace lallai yau kunbani tsoro, toh zuwa kayi ka daukota, ko ita ta kawo kanta?
Tare da baba sukazo kawai Abdullahi ya iya fadi”
Kallon Asma’u tayi tace tashi ki fita, Kai Kuma bara Dattijo ya dawo zaiji wannan abun mamakin”
Lokacin da Babu yafito jikin Abdullahi Babu kuzari ya mayar dasu gida sosai hankalinsa yake atashe jinda yayi mamatace saita gayawa Dattijo yasa yaji duk dunyan tai masa zafi”
Haka ma agurin Asma’u kuka taitayi amota har suka isa gida, ko cikin dare bata runtsaba yadda taga rana haka taga dare”
Haka shima barayin Abdullahi azaune ya kwana ji yake kamar kasa ta bude ya shige sosai yake cikin tsananin tashin hankali irin wadda bayajin ya taba shiga cikin sa”
Haka da safe komai ya kasa sakawa abakin sa tsintan kansa yayi da share hawaye bakomai yake daga masa hankali ba illa sanin halin Mama na fada zata gayawa wani yana bakin cikin zubewar mutuncin sa dan haka ya mike da sauri ya isa dakin Mama”
Yana yin Sallama ya hangeta saman gado zaune tayi tagumi har ya isa gaban gadon batasan da shigowar sa ba, ahankali ya zauna abakin gadon, wadda hakan yasa Mama dawowa cikin hayyacinta”
Gaitadata yayi, yayin da mama tayi saurin kyauda idonta”
Mama dan Allah kiyi hakuri sharrin shaidan ne, inayin iya kokarina dan nagujema hakan”
Tashi kabani waje Abdullahi, zaka kasheni da damuwa Abdullahi”
Kiyi hakuri mama”
Inyi hakurin shine baka ba Asma’u, wlh daman can banason yariyar nan, natseta kasani bawai baka sani ba, amman kullum kana manne da ita, toh daga yau bakai Babu ita”
Shiru yayi kansa akasa zuwa can yace”
Amman Maman gaskiya Ina son Asma’u sosai kum……..
Bazaka aureta ba, Abdullahi, banason yariyar nan, aina gaya maka”
Mama inason in aureta kwarai, nifa zan zauna da ita Mama ni Ina sonta gaskiya”
Aiga irinta, tun yanzun kana fada ina fada dayake baka da kunya, nice uwarka Kuma nace ban abince ba”
Shiru yayi kansa akasa shi kadai yasan halin da zuciyarsa ke ciki”
Zuwa can yace Mama Dan Allah karki gayawa kowa wannan mgnr…..
Hmmmm Ashe kanajin kunya nikaina Ina takaicin gayawa wani wannan mgnr, Abdullahi baka sha’awar Dattijo ka duba inda yake tafiyar da rayuwarsa komai gwanin ban sha’awa, ka tsaya Kuma kaga matar da zai aura zakace na gaya maka saita zama zarah cikin taurari meyesa zaka tsaya wajen wata can Asma’u, ka shiga gari ka nemo yariya me aji ka aura”
Karya Kai yayi shidai bukatarsa karta gayawa kowa wannan mgnr dan haka yace shikenan Mama ki nemomin yariyar nabar miki zabi, kuma ni da wuri nake so”
Naji zan samo maka nan bada dadewa ba insha Allahu, Amman ka cire zuciyarka a gurin Asma’u”
Shiru kawai yayi acikin zuciyarsa fadi yake nidai ayiminn auren yanzun amman Asma’u insha Allahu matata ce ta biyu”
************
Washegari da safe Fuskan Asma’u ya kunbura sumtum kuma har yanzun batabar kuka ba gefen idon ta duk yayi jah sabo da tsabar Jan da yayi, ayanzun ta fara fahimtan tana son Abdullahi sosai irin na aure, domin kuwa bataji dadin kalaman Mama ba ko kadan, ta Kara da cewa idan ta rabani da Abdullahi nayi Yaya ta fada azuciyarta tare da share hawaye da tafin hannunta”
Shikuwa Abdullahi tunda ya shawo kan Mama yaji ya samu nutsuwa sosai ba kadan ba, bazaiso ace mutucin sa ya zube ma”
Harkokinsa yacigaba dayi kamar da, daidai ya yanke hukuncin bazai sake zuwa gidan Hajiya ya kwana ba saidai yaje ya gaidata kawai”
Itako Asma’u tunda wannan abun ya faru kullum jinta take tana Kara son Abdullahi wadda har takejin tamkar ta bude baki ta gaya masa, wata zuciyar ce tace ke yanzun saiki ce kina son na miji yayin da wata zuciyar ke cewa toh saime ai Abdullahi nakine Kuma daman can kunsani meye abun kunya”
Ranar da tacikaa sati nabiyu rabonta dashi tana zaune tunanin sa take ko wanne hali yake ciki”
Inna ce ta fito tana bawa Asma’u ke gashi Abdullahi na mgn”
Amsa tayi tasa akunnenta cikin yar muryarta tai sallama”
‘Yar cilligata?
Na’am kanin Anne?
Dariya yayi, sannan yace Wai banace maki kibar ce masan Arne ba??
Ai kaima nace ma kabar cemin ‘yar cilliga, nima bazan bar cewa yayan ka Anne ba sai ranar takabar cemin ‘yar cilliga”
Ashe kuwa bazaki bari ba dan ni wannan sunan sunan soyayya ne, saima munyi aure zan canza masa salo”
‘yar cilligar har wani salo za’a canza masa?
Eh mana”
Toh nidai banso, shine tun ranar kaki kirana sai yau ko??
Bason ne nakira ki bare har Inna tafahimce akwai wani abu”
Toh bani lbr ranar Mama ta zane ka??
Zana?, Haba saikace wata ke, aini na wuce duka yanzun gotai gotai dani”
Yaseen baka wuce ba, ranar ai Mama ta mareka”
Ai banji zafiba”
Hmmm bawani nan dama idan Hajiya ta dakeka ko kaji zafi cewa kake bakaji ba”
Murmushi yayi sannan yace to ya kike ya kwana biyu?
Lfy ta lau, kaifa?
Cikin murmushi yace nima haka, ya makarantar kinazuwa?
Sosai ma kuwa”
Yauwa ki dage kita karatun ki dakin kare muyi aure Babu me takura mana, kinsan me Asma’u?, Kwana biyun nan nazama wani iri, Ina zaune Ina tunanin ki Ina Office Ina begen ki, ke komai nake yi ke kawai nake gani”
Cikin tsananin murmushi tace, nima fa haka yaya Abdullahi Ina son ka sosai💃🏻
Dariyar jin dadi yayi nasan haka Asma’u, nasan kina sona sosai, Amman son da nake Miki yafi wadda kike min”
Bawani nan ya kayi kasani, Amman yaya Abdullahi, Mama zata bari muyi auren kuwa,?
Hmmm Asma’u, idan Allah yabari Yaya zata yi?
‘yar dariya tayi hakane fa..🤭
Haka sukaciga da tattaunawa tsakanin su har tsayon wani lokaci”
*********
Tun da haka tafaru Basu Kara zuwa gidan hajiya ba, duk da irin aiken da hajiyar keyi akan taji shiru sai dai Abdullahi yaje ya bata hakuri amman ko haduwa basuyi ba har aka dauki tsayon wata daya”
Sosai Abdullahi keson ganin Asma’u haka Asma’u ma sosai take son ganin Abdullahi duk da cewa kullum sai sunyi waya da safe da daddare amman suna son su saka juna cikin idonsu”
Mama kuwa ta mike tsaye tanata nemawa Abdullahi yan mata saidai duk wadda Mama takawo Alhaji Babba mgn saiyace be amince ba shi Abdullahi ya nemo da kansa baya son auren hadi”
Cikin ikon Allah wata rana yataso aiki a hanyarsa ta komawa gida ya hadu da wata yariya me suna Zainab”
Bewani sha wahalaba wajen shawo kanta ba dan Abdullahi ma fah ba baya bane wajen kyau”
Soyayya suka fara acikin sati biyu suka saba da juna sosai Zainab ke nuna mishi so, sai dai har yanzun fah Asma’u nanan makale cikin ranshi Kuma tsakani da Allah zaiyi auren ne kawai sabo da neman zaman lfy da kwanciyar hankalin sa, dan ko yanzun daya kwana biyu be hadu da Asma’u ba masifar so yake yajita ajikin sa, ji yake kamar yayi rashin wani bangare najikin sa”
Yau juma’ a Asma’u na gida tana bacci tafars juyo muryan aunty Maryam wato kanwar Abdullahi, daga can ta jiyo muryan aunty Najah, duk kannen Abdullahi ne waddan da suke gidan mazajeh su, Amman sunfi shiri da aunty Maryam dan aunty Najah kusan irin halin Mama gareta”
Aunty Maryam, har kinyi arba’in??
Eh Asma’u kin tashi?, Tundazo. Mukazo akace mana kina bacci, yanzunan zamu wuce gidan Hajiya ma”
Cikin sauri ta diro daga gadon zani”
Fitowa tayi adaidai lokacin da inn ke fadin Babu inda zaki”
Auty najace tace, Inna kibarta mana sai mudawo mu sauke ta ko aunty Maryam”
Eh mana Inna kibarta”
Ba yadda inna ta iya, cikin sauri sauri Asma’u ta shirya suka fito”
Motar Aunty Najah ce domin ita mijinta yafi na Aunty Maryam halin, suna gaba ita tana baya rike da jariyar Anty Maryam har suka isa gidan Hajiya”
Da murna sosai Inna ta tarbe su domin rabon da taji motsi irin haka agidan tajima, Hira sosai sukeyi da ita tamkar kawayenta sunayi suna dariya cikin nishadi irin yanayin da Hajiya tafi so kenan’
Misalin biyu na rana sukaci abinci bayan sun gama Hira ta sake barkewa tsakanin su, yawancin hiran Asma’u ce ke kawowa, yayin da suke cin dariya duk labarin da take kawowa saitasan yadda zata yi tamaidashi na dariya Koda da karya ce zata hadata”
Dariya sukaci ba kadan ba, zuwa can, aunty Najah ta jeho lbrn sanda Dattijo ya jibgi Asma’u, Asma’u najin ansako zancen sa tai dif kamar an dauke wuta tare da rufe ido”
Sukuwa hirar suke yi sunata dariyar yadda bakinta ya kunbure suntum”
Batace komai ba, haka Kuma batai dariyar ba, illa rufe idon datayi”
Aunty Maryam ce tace, hmmm Yaya Dattijo kenan, idan ya hade fuskan nan kaikace betaba dariya ba, nifa da har tson kallon sa nake”
Aunty Najah ce tace, niko ban tsoronsa shifa idan ba harkarsa ka shigaba baruwan shi dakai, ko gaidasa kayi amsawa yake batare daya dubeka ba”
Toh ai kinji, shinfidar fuska aitafi ta tabarma, ni ba wannan ba ma har yanxun yaki yin aure”
Hmmm aini abin nabani Mamaki Wai har yanzun Yaya Dattijo bayi aure ba, hajiya tace betaba yin zancen aure ba, ko jiya saida Mama tayi mgnr sa, tace shekaran shi 37 kenan amman yaki yayi aure”
Gyara zama Hajiya tayi ai wannan me bakar zuciyan halinsa saishi, kila bashi da rabo ne”
Insha Allahu Hajiya zaiyi ne”
Ni kosawa ma nayi inga matar ya Dattijo, narantse da Allah, inason inga irin kallon da zai diga mata, ingani zai din kallonta ko amsa mata magana kawai zaiyi batare daya dubetaba🤔
Zaman hakuri kawai zatayi daganin sa bazai wani iya soyya ba”
Hajiya ce tace a’a Maryam ba’anan take ba, indai yasamu yariyar da yake so tsaf zata canzashi”
Asma’u dake kwance jikin Hajiya, tsintan kanta tayi dason abar mgrn Dattijo dan haka tace”
Innalillahi wa’inna ialaihir raju’un
, Innalillahi wa’inna ilaihir raju’un, gaba dayan su tsayawa sukayi suna kallonta tare da faduwan gaba, jira kawai suke suji Maye ya faru, ji sukayi taci gaba da cewa”
Innalillahi wa’inna ilaihir raju’un, Allah yayiwa Intelligence Specialists navy Umar moh’d Umar anne rasuwa yau da safenan dan kimanin shekara 37 aduniya, beber uban kowa ba sai tarin kannen s………
Bata Kai ga karasawa ba Hajiya ta kwala mata mafici abaki yayin da tai saurin rike bakin”
Aunty Najah ce ta zaro ido, kan,uban can🤔 lallai Asma’u ‘yar iskan yariya ce”
Anty Maryam kuwa har yanzun bakinta abude yake, saibin Asma’u take da kallo, zuwa can tace tabdijam, lallai akwai aiki”
[6/13, 6:44 PM] Fadeela Lamido: Typing🖊
BAYA BA ZANI🥥🥥🥥🥥🥥🥥
By
Fadeela Lamido
Wattpad https://my.w.tt/y43QcU2rh7
✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
*® _PEN: WRITER’S ASSOCIATION_*
✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
______________________________________
*~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~*
_____________________________________
https://www.facebook.com/groups/1533639276725285/
23-25
_____________________________________
……Abdullahi Wai meyasa bakajin kunyata ne?
Yaya Kai har kanason inji kunyar ka?, Idan bangaya maka ba wazan gayawa, nasamu yariyar da nake so mun daidaita Kuma har nagayawa Baba ya kuma ce za’aje gidan su”
Kai Alhamdulillahi naji dadi daka sanar da Baba da kanka, dan waccen karon nakai kaina ne kawai atada tsohon lbr, yanzon kasan mene?
A’a saika fada”
Bazan zoba har sai naji ansaka maka rana Dan ma kar Baba yayi tunanin matsa min har nayi wani aure”
Hmmm Amman Yaya yaci ance kayi aure”
Zanyi Abdullahi, ai dole nayi kodan farin cikin iyayena amman idan tanine bani da matsala ko kadan, shikuwa Baba ya dauki abun da zafi nan gaba kadan yana iya tsine min idan banyi ba”
Kwarai kuwa Dan gaskiya yana fushi karai dakai daurewa kawai yake yi”
Hmmm, ban da abin su Suma dai, nifa zan zauna da yariyar, idan har yana ganin auren gata ne ni bana ganin shi agata, kawai nauyi ne mutum zai daurawa kansa”
Cikin tsananin Mamaki Abdullahi yace”
Nidai Yaya gaskiya kana bani mamaki, waikai wanni irin hallita ne?🤔
Dariya Dattijo yayi, sannan yace ni mutum ne kamar kowa, amman nafi karfin zuciyata, ko tana son abu ina hana mata”
Kwashewa Abdullahi yayi da dariya sosai, Dattijo ma dake sauraronsa murmushi yakeyi, tare da fadin dariya nabaka?
Eh mana har wani hana mata kakeyi, gaskiya na zaku in ganka da mata, zanci dariya kila har cikina ya kulle Yaya bazaka wani iya soyayya ba, ko Yaya zaman zai kasance?
Hmmm, ai nima bace maka nayi na iya soyayyar ba, ni ai ban santaba, ban tabayi ba Kuma bansan ya akeyi ba, kawai dai nasan mutun nagani yariya ne yaji yana son ta, kenan soyayyar ita ke kirkiro kanta, ko nace Allah ke dasawa mutum son wata cikin zuciyarsa idan soyayyar tayi tasiri sai ta bayyana kanta, toh ni har yanzun Allah be nuna min yariyar data dace Dani ba”
Dariya Abdullahi ya sake yi”
Hmmmm nifa Abdullahi ka dameni Kanata sani surutu gashi ka hanani aiki harna fara jin Bacci”
Shikenan Yaya bara na barka haka”
Sallama sukayi, sosai yaji yasamu nutsuwa dalilin barin tunanin Asma’u da yayi na Dan lokaci, bacci ya daukesa me dadin gaske”
Washegari Alhaji Babba da Baban Asma’u sukaje nemawa Abdullahi auren zainab Basu wani sha wahala ba, nan aka tsaida mgn kansancewar sun san juna da Baban Zainab din tun tuni”
Lokacin da Abdullahi ya samu lbrn an tsaida magana tsintan kansa yayi da rashin jin dadi”
Asma’u ce ta fara fado masa acikin ransa, wannan karon ko lbrn zainab be taba bata ba”
Da yamma ya dawo aiki da uniporm dinsa ajikin sa ya yanke shawaran biyawa gidan su Asma’u”
Inna kadai ya samu atsakar gida bayan ya tsuguna ya gaidata ya fice yayin da Inna ta shiga kwalawa Asma’u Kira”
Da tsananin farin ciki ta fito rabon dataga Abdullahi harta manta, jinkinta na rawa ta fice aguje”
Cikin mota ta sameshi zaune ya kureta da ido, budewa tayi ta shiga ta zauna sannan suka zubawa juna idanu kowannen su fuskansa dauke da murmushi”
Kan bura’uban can🤔
Yaya akayi?
Kaga inda kayi fari kai kiba🤔
Cikin murmushi yace, nidin?
Kai baka gani ko?, To wlh kayi kyau, ni fah ya ka ganni, na Kara kyau ko rama nayi?
Hmmm, Kyau kika kara, kinyi fari, har kinfini, sannan kin kara girma kinata zama budurwa”
Dariya tayi ai haka ma baba yace, gashi saura kadan in gama makaranta in wuce universty
University?, amman agidana ko?, nasan Baba nason kiyi karatu sosai, dan haka yasaki makaranta da wuri, Kuma ya tsaya haikan akan karatun ki, duk da cewa nasan wannan kudirin na Baba, amman ni jira kawai nake ki Kara girma insaka masu rigima sai sun aura min ke”
Ashe kasan kana rigima kaima, ya Hajiya da Umma”
Suna nan lfy, baki tambayi Dattijo ba”
Ni Ina ruwana dashi, ni Hajiya kawai nake son gani”
Wata rana zanzo nakaiki ki kwana”
Bazani ba, na hakura da gidan hajiyar nan tun da kai ba zuwa kake ba”
Ajiyan zuciya yayi sannan ya mika hannu sa ya riko hannunta guda daya ya daura kan cinyarsa tare da dafewa”
Cikin sauri ta fizgi yaya Abdullahi ka bari babu kyau kaga ranar nan Mama tai mana kallon ‘yan iska”
Ajiyan zuciya ya sauke sanna ya sake kamo hannun ya maidashi kan jikin sa tare da fadin”
Asma’u, ai mu tunda munsan ba iskancin muke ba shikenan ko?
Make kafada tayi Inna ma kullum fada take min cewa indaina fadawa jikinka tace Wai kai ba muharramina bane”
Ajiyan zuciyan ya sake yi sannan yace”
Kinaji Asma’u ai ba jikina kika fada ba, kinsan na dade banganki ba, yana maganar yana shafa hannuta inda hannun ke dannne kan cinyarsa, cigaba yayi da fadin”
Nasaba dake, rabamu lokaci daya akwai wahala amman ahankali zan bari Asma’u, ke bakijin wani iri da muka dade bamu hadu ba?
Naji inason ganin ka sosai Kuma inason mu dade muna hira”
Yanzun bakijin kina son nashake miki wuya ba??
Tabe baki tayi, ni a’a Amman inson na dakeka anan”
Kirjinshi ta nuna dan haka cikin kashe ido yace zo ki dakeni dan Allah”
Mantawa tayi da duk wani gargadi da ake mata ta Dan daga ta dunkule hannunta sannan ta buga akirjin Abdullahi”
Rufe ido yayi zuwa can ya bude idon Babu zafi zoki Kara”
Kara tattakurewa tayi ta buga mishi akaro na biyu, yayin da taga ya runtse ido tace yanzun ma kace babu zafi mana”
Idonsa arufen yace au wai har kin daka ne?, Aini banji komai ba”
Bakaji komai ba?, Kara takurewa tayi saidai kan hannunta yakai inda take son kaiwa taji ya janyota ya rungumeta gam ajikin shi”
Yaya Abdullahi meye haka, ni ka sakeni, be saurareta ba shafata yaitayi harna tsayon wani lokaci duk inda take kokarin kwacewa ya riketa tam”
Numfarfashi yake zaukewa yayin da Asma’u duk ta firgice domin tasan idan Babanta yagani ta bani kila kasheta zaiyi gaba daya”
Daker ya iya sakinta ta koma mazauninbta tare da kokarin ficewa daga cikin motar domin abun ya bata tsoro betaba mata irin haka ba, wannan shine karo na farko data lura da abun da yake”
Cikin sauri ya ruko hannunta yayin data hade fuska kamar tace wayyo Allah”
Asma’u, meye kikeyi haka, Abdullahi kine fa”
Ni ka sane ni”
Zan sakeki Amman saikin saurareni yana mgnr ne zufa nakaryo masa, ni kikewa haka Asma’u?
Cikin turo baki tace”
Ai shafani kayi😩
Rikon hannuta ya Kara yi sosai sannan yace”
Kiyi hakuri, Ina cikin damuwa ne, ina gaya miki wani abu zaki yadda?, Idan nakwana biyu ban taba jikin ki ba inajin kamar jinin jikina baya aiki, yazan kwatanta miki ne, inajin kamar nazama rabi, Kuma ma wai meye abun damuwa ne Asma’u ni ba yayanki bane, Kuma ma ni zan aure ki, ko kin fison kullum naita kwana cikin damuwa”
A’a tai saurin cewa”
Yauwa ko kefah, dole in lallabaki Asma’u, tunda bamuyi aure ba amman ai idan munyi bazaki hanani ba ko??
Oho maka, nidai kawai ka daina shafani”
Toh naji Allah yabaki hakuri, kin hakura ko?
Girgiza kai tayi cikin turo baki”
Dariya Abdullahi yayi baki hakuraba?, Toh zoki rama”
Waini irin harara ta zuba masa sannan tace”
Allah ya kyauta, sai dai in nausheka abakacin shafe shafen”
Hmmm nikuma bazaki naushi ne ba, indai zaki rama abun da kikace namiki kixo ki rama kawai”
Cikin sauri ta mamaye shi ta fice a motar tare da masa gwalo”
Tana tsaye afofar gidan su sai aika masa da gwalo take, yayin dayai tsuro yana kare mata kallo cikin murmushi, kashe mata ido yayi sannan yace”
Zo kiji?
Make kafada tayi”
Dan Allah nace fah”
Tahowa ta farayi kamar zatazo sannan taja ta tsaya idon Abdullahi akanta murmushi kawai yake yi”
Karaso Mana yasake fadi”
Dan girgije girgijen tafarayi tare da fadin”
Gani kamar akama amman babu dama”
Lumshe idonsa yayi domin tana nemar tayar masa da kwadayin da yasamu ya lafa daker, bude idonsa yayi har yanzun bata bari ba”
Zo, ya sake fadi, ganin bata da niyar zuwa ya bude motar ya fito, kokarin zagowa yake ta masa gwalo tare da zurawa da gudu cikin gida”
Ajiyan zuciya yayi gani ta wuce tabarshi, har ya koma motan bebar murmushi ba, wani irin nishadi ne yake ji musaman indan ya tuna yadda Asma’u bata shakkarsa ko kunyan sa jinta take wani lokacin kamar ‘yar shekara 7 wani lokacin Kuma wayaunta kamar na manya”
Koda ya koma gida ganinsa cikin farin ciki bebawa kowa mamaki ba, kasancewarsa waddda aka nemawa aure Kuma an bashi tunda yanzun saka rana kawai ya rage, Alhaji Babba ma kallon Abdullahi yaketayi wadda Abdullahi ya rasa dalilin kallon”
************
Dattijo ko kin zuwa yayi Saida ya tabbatar ansaka ranar Abdullahi wata 3 sannan hankalin sa ya kwata, Kuma Baba be nemeshi ba, har aka shiga sati na biyu dasa ranar, sannan ya kamo hanya”
Ya iso daidai ana fitowa Sallar mangariba dan haka yaita gaisawa da jama’a”
Alhaji Babba ya hango yana kokarin shiga gida dan haka ya bata lokacin har ya shige sannan shima ya nufi cikin gidan”
Tun kafin yashiga dakin Baba yakira Abdullahi ya sanar mai da zuwan sa, sannan ya shige dakin Baba”
A’a Dattijo, kaine haka?
Cikin jin kunya yace eh nine Baba”
Zama yayi kasa tare da tankwashe kafa sannan ya shiga gaida Baba”
Cikin sakin fuska ya amsa, ganin yadda Baba ya sakar masa fuska Dattijo ya Kara sake jikin sa”
Kaji an tsaida bikin Abdullahi ko?
Eh ya gayamin Baba, Allah ya tabbatar da alheri”
Amin amin Kuma Allah yasa muji na ‘yan baya”
Jim yayi sannan yace Ameen Baba”
Shiru sukayi zuwa can Baba yace”
Wata Uku kamar yau ne Abdullahi me rawar Kai naga alamar shi beki ace kwana daya bane ma”
Dan murmushi Dattijo yayi, haka sukaci gaba da hira sama sama ana kiran salla suka fita tare”
Kusan kwana sukayi hira shi da Abdullahi, washegari da sassafe suka shiga gurin Baba shida Abdullahi domin yi masa sallama, har sun mike Baba yace”
Jimana Dattijo”
Juyowa Dattijo yayi tare da komawa wajen zamasa, haka ma Abdullahi”
Gyaran murya Baba yayi sannan yace”
Ansa auren Abdullahi wata 3″
Ai ka gayamin Baba”
Yauwa shine nake son sanar dakai daman ai, kaima nabaka wata daya zuwa biyu kazo min da mgnr aure”
Jim Dattijo yayi, zuwa can ya bude baki yana Shirin yin mgn Baba ya dakatar dashi, shiru Dattijo yayi tare dabin Baba da kallo kasa kasa”
Tashi ku tafi, ai kadai ji, abin dana gaya maka”
Haka Dattijo ya fita jikinsa asanyaye”
*Bayan Sati daya*
Cafdi, toh meye kake wani make murya?
Kinsan me??
A’a fadamin kawai”
Bani da lafiya”
Dagaske?, meye yake maka ciwo?
Komai ma ciwo yake min”
Kaje Asibiti tam”
Nidai a’a kinsan menene?, Dazan ganki dana warke”
Shafatan dayai ranar nan ta tunu, lallai dole yace haka tunda yanzun ta fara gane me take yi, tabe baki tayi aiko baxaka gannin ba”
Daure fuska yayi kamar yana gavanta sannan yace Asma’u?, Baki jin tausayina ko?, Nine fa Yaya Abdullahi ki yanzun zakiso in kwana banyi bacci ba??
Girgiza kai tayi domin tashin hankali dazaisa mutum ya kwana beyi bacci ba Babban Abu ne”
Kayi baccin ka inason kayi bacci”
Toh ai Asma’u bazan iya baccin bane idan banjiki jikina ba kona minti daya ne”
Harau kafa tafara nika daina min irin wannan mgnr”
Zan bari Asma’u kinsan sabo, kamar kece lokacin da kike kwanciya jikina, ko nace ki bari aiba bari kike ba, Kuma haka naita hakuri dake amman ni zaki hana min lokaci daya?
Tausayinsa taji ya kamata tabbas yasha cemata karta hau jikinsa amman ita Babu komai kawai badan wani Abu ba, tsintan kanta tayi dace masa nidai to kayi hakari dan Allah”
Jiba Asma’u na kwatanta hakurin na kasa, dan Allah mu hadu gidan hajiya gobe”
Ni bazani ba”
Meyasa kike min haka?, ninefa zan aureki kuma ba wani abu nace zan miki ba danaji skin dinki anawa ya wadatar”
Tausayi yabata Wai yau Abdullahi ne ke mata magiya, kallon sa tayi toh ai Inna bazata barni ba ko aikena batayi daga makaranta sai makaran ta”
Shikenan goben ni zanzo na daukrki”
Amsawa tayi batare dataji komai ba, indai danta fata ne gashi nan yaita tavawa, maye kawai, 🤭 au na manta Yaya Abdullahi ne ta fada afili sannan ta sauke wayar”
Washegari da Sassafe bayan ya gama shirinsa nazuwa aki ya nufi dakin Umma”
Yana daf da isa dakin yajiyo muryan Baba dan haka ya dan saurara”
Ya dade tsaye yana sauraron abun da suke tattaunawa akai, jikinsa ne yayi sanyi sosai dan haka ya juya kawai”
Motarsa ya shiga ya zauna Amman tausayin Dattijo yahanashi tashin motar, tsaki yaja sannan ya shiga Kiran Dattijo”
Bayan sun gaisaya yace”
Bakaje Office bane”
Yanzun dai zani Ina kofar gida yanzun haka”
Okey toh Yaya akayi?
Daman shawara zan baka”
Toh inajin ka”
Dan Allah Yaya ka fito da mata mana kayi auren ka, Baba yana fushi dakai fah sosai, Ina tsoron fushin sa dan Allah kabi abin da yake so Koda kuwa Kai baka so domin yau naji yayi furuci mara dadi akan ka, Ina tsoron karya yanke maka hukunci”
Hmmm Abdullahi karka damu, Nima nayi tunanin idan ban yi mgnr aure ba da alama auren dole Baba keson yimin, dan haka idan natashi zuwa zanzo masa da mgnr dazaiji dadi insha Allahu……..
*Mmn Yazeed🖊*
[6/14, 8:13 PM] Fadeela Lamido: Typing🖊
BAYA BA ZANI🥥🥥🥥🥥🥥🥥
By
Fadeela Lamido
Wattpad https://my.w.tt/y43QcU2rh7
✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
*® _PEN: WRITER’S ASSOCIATION_*
✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
______________________________________
*~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~*
_____________________________________
https://www.facebook.com/groups/1533639276725285/
26-28
_____________________________________
……Daka burgeni kuwa Yaya, nasan zaka sakasu farin ciki sosai, zasuji dadin ba kadan ba”
Insha Allahu zan kawo masu irin zancen da sukeso badai aure ba?, zanyi ko bana so”
Da wannan suka kashe waya, Office Abdullahi ya nufa sai misalin 3 ya tashi, Kai tsaye gidan su Asma’u ya wuce, Inna bata hanata zuwa ba kasancewar tadade bata je ba, farin ciki sosai Hajiyar tayi duk da cewa tayi fushi dasu, ganin inda Hajiya ke murna yasa Abdullahi fadin”
Ki daina wani murna mufa ba kwana zamuyi ba”
Ai ko hakan ma na gode Abdullahi yau ai naji motsi agidan”
Abinci sukaci, kwano daya shida Asma’u, yayin da suna gamawa Abdullahi ya wuce dakinsa yana me ‘kyara mata saitazo”
Kwanciya yayi daga gefen katifarsa, ita kadai yake jira yakosa yaji wannan dumin najikin ta dake sakashi nishadi, acikin zuciyarsa bubu tunanin aikata kuskure domin har ga Allah aurenta zaiyi, Kuma jikinta ba yau yafara tabawa ba, dan haka balakin daukin shigowanta yake ji agaba daya sassan jikin sa”
Kamar bazata shigo ba har yafara tunanin kara komawa ya kirata sannan yajita cikin siririyar muryan ta tai sallama”
Tabbas Asmau ta canza sosai domin ada bata wani sallama fadowa kawai take yi”
Hararanta yayi kadan sannan ta shigo ta zauna cikin sauri yasa hannunsa ya jawota jikinsa suka kwanta gefen katifar yayin da kafafuwan su ke kasa”
Shine kika shanya ni?, Kuma kinsan bamu da wani ishashshe lokaci?
Toh ai Hajiya ce ta tareni da hira yanxun ma daker tabari na fito”
Matseta yayi sosai ajikin sa, tare da shakar numshinta yana me lumshe ido, tare da Kara tura kansa sosai cikin jikinta”
Tsintan kanta tayi da jin dadin hakan dan haka kodataga yana shirin yin nisa ta kasa hanawa”
Nisa yayi sosai zuwa wannan lokacin hannuwansa suna cikin rigarta duk ya gama rikitata yayin da duk ilahirin jakinta ya mutu bata iya fadin wani hali take ciki yanzun”
Abdullahi kuwa memakon ya samu nutsuwa kamar yadda ya saba kowanni lokaci, amman yau yadda yakeji yafi na kullum sosai ya rikice, gyara mata kwanciya yayi kan katifar yacigaba daga inda ya tsaya, kokarin cire mata kaya yafara cikin sauri ta zabura, cikin shakarkiyar muryarta tace meye haka?
Shima daker ya iya hado zancen, inason ne intaba jikin ki dakyau Asma’u ko zanji saukin abun da nake jinsa ajikina yanai min yawo”
A’a nidai kabarni da kayana gaskiya”
Kiyi hakuri Asma’u taimakona zakiyi kinji ko kinason naita zama cikin damuwa”
Nidai banaso ka dagani dan Allah tureshi takara yi yayin daya Kara sakin nauyin sa”
Okey Tam shikenan Ina zuwa bara na dan rage zafi kinji ko ki daina tureni dan Allah”
Idan wani ya shigo ya ganmu fa?
Babu wadda zai shigo ai kinmanta gidan hajiya ne”
Toka barshi haka mana cewa fa kayi hannu kawai zaka rike”
Nasani bari ki gani, rikicewa ya sakeyi sosai har yafara bawa Asma’u tsoro Amman tasara yadda zatai yi ta turesa”
Kira Hajiya ta shiga kwala mata ke Asma’u, Asma’u kina Ina”
Cikin sauri Abdullahi ya sauka daga jikinta ya koma gefe cikin maida numfarfashi, baya iya burta komai wannan lokacin”
Itama Asma’u daker ta iya hada kalmar Na’am ganinan zuwa Hajiya”
Tashi tayi zaune cikin hararan inda Abdullahi yake ta gyara rigarta sannan ta dauki dan kwalinta ta daura ta fice adakin”
Kasa shiga dakin hajiya tayi gani take data shiga zata gane halin da take ciki kuma ga jikinta gaba daya kamshin turaren Abdullahi yake fitarawa”
Buta ta dauka ta nufa bayi bata jima ba ta fito sannan ta nufa dakin Hajiya”
Nace yau banji dariyar ku ba?
Gadon Hajiya ta haye dan batason taita kallonta tana fadin”
Toh haka kawai ba ai abun dariya ba saimuyita dariya kamar wasu mahaukata”
Kice mahaukata ke dariya ai naga haka kuka saba”
Ban za Asma’u tai da ita ta rufe ido yayin da Inna ta dauka bacci takeyi itako idonta biyu yadda Abdullahi yaita jagwalgwalata take tunawa tare da ganin fitinarsa sai dai itama halin dataji akanta aciki ya bata mamaki”
Jita ke kamar ta gudu tabar Abdullahi domin gani take kamar idan suka shiga mota daya saiya kara tabata”
Wannan tunanin yasata mikewa, Hajiya ni zan wuce idan Yaya Abdullahi ya fito kice masa na wuce gida shima ya wuce gidan su”
Toh agaida gida ta fada domin tasan kota hanata ba hanuwa zatai ba”
Da kafa ta kama hanya duk da nisan dake tsakanin su ahankali harta isa gida”
*************
Misalin karfe 6 Abdullahi tashi, wanka yayi ya shirya sannan ya nufi dakin Hajiya”
Hajiya ya samu kishingide Hajiya Ina Asma’u?
Aita wuce tun dazon”
Kash😬 meyasa kika barta haba mana Hajiya, tsaki yaja sannan yace”
Nawuje”
Toh ya zan da ita?, Shikenan ka gaida gida”
Haka ya koma gida yana me cike da begen Asma’u sai dare ya Kira wayar Inna Asma’u ce ta dauka”
Hira yaita janta dashi yayin da take zukewa taki sakin jikinta kamar da”
Tunda ga ranar kullum cikin waya suke hira ahankali harta sake sakin jikinta dashi”
Shirye shiryen bikin Abdullahi nata kankama inda Allah haji Babba ke Kara nazartan Abdullahi sosai yake ganin farin ciki afuskan sa”
Biki ya rage saura wata daya da sati biyu amman har yanzun Dattijo bezoba, ko ajikin Alhaji Babba harkokin sa yaitayi tare da bada kudin da za’a hadawa Abdullahi akwati”
Tsoron sosai mama taji dataga Alhaji Babba ya bada kudin akwati Dan haka tace”
Alhaji kar akashe kudin Kuma Dattijo ya taho da wasu kayan🤔, tunda naga an dade agidan nan komai shi yake yi ko kunyi hakan dashi ne?
A’a bamuyi wannan zancen ba, Ina ma nagan shi, duk abun da ya dace kuyi kawai karku tsaya jiran shi”
Jikin mama tayi, wani tunani tayi dan haka ta sake cewa Alhaji ayi mishi hakuri dai”
Me yayi min ni?, Beyi min komai ba”
Jikinta da matukar sanyi ta fita, dakin Umma ta nufa ta mika mata kudin, sannan ta mata bayanin yadda sukayi da Alhaji Babba”
Hmmmm ai koma me yake shirya masa daidai ne, nikaina nagaji da Halin Dattijo”
Nikam Umma banso tsakani da Allah ‘ya’yan yanzun Basu da dama, zan Kira Dattijo inji ta bakinsa”
Nidai Ina baki shawara ahado kwati kar atsaya jiran Dattijo domin inba hakaba fushin Alhaji duk saiya shafe mu”
. Kuma haka ne, kudin ta mikawa Umma tace gashi nan ayi abin daya dace”
Shirye shiryen su kukaitayi yayin da Abdullahi kecigaba da zuwa wajen Zainab daddare Kuma kullum yana kasancewa da Asma’u cikin waya, yana sane Sarai har yanzu batasan da zancen auren sa ba, dan haka yai nufin yau zai gaya mata”
Sosai take dariya lokacin da suke tsaka da waya da Asma’u shima murmushi yake sosai, Asma’u?, Lissafa min dame dame kike son na saya miki?
Karka saya min komai ni Babu abun da nake so”
Nikuma inason nasaya Miki watani abu”
Toh ka saya min duk abun da kai niyya”
Nafison ki zama”
Toh kamar me?
Komai ma idan kinaso kamar kayan sawa takalmi da dai duk wani abun da kike so wadda zakici biki dashi”
Bikin wa?
Bikina an tsaida rana saura wata daya yanzun?
Kace wlh”
Da gaske nake miki ko kinga alamar wasa amagana ta”
Da gaske auren ka saura wata daya”
Da gaske Asma’u”
Shikenan ta fada tare da kashe wayarta”
Kallon wayar yayi yaga ta kashe, acikin ransa yaji beji dadin hakan ba Kira yaitayi taki dauka”
Itako Asma’u ranar kasa bacci tayi sosai ta shiga damuwa bakadan ba, kuka taci ta koshi kafin safe duk ta shiga damuwa”
Har lokacin da zata tafi makaranta Inna ta kalleta tace Wai meke damuki ne duk na ganki wani iri?
Cikina ne yake min ciwo”
Toh sannu Allah ya sauwaka idan Kuma baki iyawa ahakura da makarantar”
A’a zanje Inna kinsan shirye shiryen fara exam muke”
Toh Allah ya taimaka”
Ficewa tayi, batafi minti 19 da fitaba Abdullahi ya shigo gidan bayan sun gaisa yace badai Asma’u ta wuce makaranta ba”
Aikuwa ta wuce batama jin dadi”
Ayya Ina ta sauri nakaita sannan na wuce aiki”
Allah sarki kasan motar makaranta ke daukanta”
Hakane, daman nazo ince mata ranar juma’a ta shirya zanzo muje ta zabi kayan da zatai amfani dasu da biki”
Toh Allah ya kaimu juma’ar ta fada sannan ta Kara da cewa Abu nata matsowa ko”
Cikin jin kunya yace wlh kuwa”
Addu’a mama ta masa sannan ya tashi ya tafi”
************
Dattijo ne zaune cikin tarin tunani, yagama shirya komai amman tsoron zuwa gida yake ji, domin duk iya dubarwa da yayi bega yariyar dazai iya kawota gida matsayin matarsa ba, dan haka bashi da mafita Illah ya tafi haka”
Washegari ya kama hanya da akwatin daya hadawa Abdullahi, matar abokin sa mansir ce ta hadu komai, da sassafe ya iso, gaban sa na faduwa ya shiga gidan”
Kasancewar safiya ce da Umma da Mama duk suna dakin Alhaji Babba”
Cikin fara’a Alhaji Babba yake amsa gaisuwan shi”
Bayan sun natsu yace, shirye shirye nata kankama muka jika shiru”
Eh wlh Baba aiki ne yayi yawa”
Toh Alhamdulillahi Allah ya taimaka”
Mama tace yanzun idan ka koma sai Kuma biki ko”
Murmushi yayi saidai yadda ta yiwu Mama”
Wayarsa ya daga ya kira Abdullahi yana dauka yace na iso akwai kayan da za’a shigo dasu amota, sauke wayar yayi sannan ya kalli Baba yace”
Akwatin Abdullahi ne”
Madallah Baba yace, sannan ya Kara da cewa, Amman nariga nahada masa kayan aure”
Cikin yamutsa fuska Dattijo yace”
Toh ahada duka mana ai basa yawa”
murmushi Baba yasake yi, toh Abdullahi ya gode, Allah yabar zumunci”
Ameen Dattijo yace ahankali”
Akwati 12 Abdullahi ya shigo dashi yayin da suikaita daga kayan suna fadin yayi yawa Dattijo ko fadi yake beyi yawa ba”
Mikewa sukayi tare da Abdullahi sukabar Alhaji Babba da Umma da Mama”
Bayan fitansu Alhaji Babba ya kalle Su yace”
Akwatin Abdullahi yana gurin waye cikin ku?
Umma ce tace yana dakina”
Mama ya kalla toke ki kwashe wadan nan ki aje min, ajiya na baki nan da kwana 30 zan karba, wadan cen Kuma idan kun shirya kuna iya kaiwa gidan su yariyar”
Jikin mama asanyaye tace toh Alhaji”
Koda suka kebe mama cikin damuwa tace da Umma, Wai me Alhaji yake Shirin yi ne?🤔
Hmmmm Koda dai Be fadama mana ba, da alama dai aure yake Shirin yiwa Daattijo”
Jikin mama mugun sanyi yayi, amman meyasa bazaiyi shawara ba?, Kuma wacce yariyar zai aura masa?
Hmmm kidaina damun kanki akan Dattijo ni koma wa Alhaji zai aura masa yamin daidai wlh, tana iya yiyuwa Kuma ba wannan bane”
Haka kike gani?, nikuma nafi ganin auren dale zaiwa dan gida na, Daattijo ko Yama ce yana son Abu ya aka kare bare adaura masa dole🤔🤔
Allah ya kyauta Umma ta fadi tare da wucewa Abunta”
*************
Dattijo keta shirye shiryen bikin Abdullahi, abokan aikin sa da dama ya gayyata daurin Auren Abdullahi, dayawa daga cikin abokan aikin sa sunyi mamakin daukin wannan auren da yakeyi, basa tunanin ko auren shine ya tashi zaiyi irin wannan daukin, yayin da yawa cikinsu sukaci alwashin halarrta auren kanin nasa ganin cewa betaba gayyatar wani sha’ani nashi ba”
Komai shi ya sayawa Abdullahi hatta kayan da Abdullahi zaici biki dashi ya saya masa”
********
Shima Abdullahi yau yai nufin ya dauki Asma’u suyi sayayyar da zasuyi domin sati uku ya rage bikin sa”
Daker ya shawo kanta take amsa wayarsa, misalin 12 na rana ya isa gidan cikin shigar kananan kaya”
Itama Asma’u ta riga tagama shiryawa shikawai take jira, Kuma tanajin muryarsa sun gama gaisawa da Inna ta fito tana sanye da Hijjabi daidai guiwa, waje yayi tana binsa abaya har suka isa motar”
Saida ya tada motar tukuna t ya kalleta inda ta hade fuska”
Kallon kasan ido yamata tare da fadin”
A huce haka, kijin ‘yar cilliga ki saki ranki”
Dariya ne yaso kubbuce mata ta matse shi ni kabar ce min cilliga”
Murmushi yayi to idan kinason inbari ki sake ranki gaba daya, ni baga abun damuwa ba, yadda muke Babu abun da zai sauya wai Dan nayi aure, duk lokacin danaji ganin ki zanzo naganki, haka kema duk lokacin da kikaji ganina zakizo ki ganni Kuma kullum kan nai bacci zan kiraki kamar yadda nasaba, kafin nan da wani lokaci kizamo karkashin kulawata, nazomo dan gatan ki, kizamo ‘yar gatat… Koda yake nifa ko yanzun ke din ‘yar gatatace, nine dai bani da gata”
Kallonsa tayi da saurinta ai kaima din dan gata nane”
Bawani nan, kina nufin duk abun da nace kiyimin zaki min??
Eh mana mezai hana”
Shine ranar nan daga nadan tabaki kika gudu kika barni gidan hajiya?
Cikin yamutsa fuska tace toh Kai yanzun zakaji dadi ne haka kawai naita shafe maka jiki?
Me zai hana, idan har kinason hakan yazan daker, oya zokiyi”
Caf a’a kabar Zancen kona sauka anan gurin”
Ai kinji irinta, daman nasan bawani sona kike ba, dauke kai yayi can gefe, har suka isa ta gama zabar abubuwan datake bukata besake cemata kalaba, ledoji biyu ta ciko da kaya manya manya, motar tashiga suka kamo hanya”
Yaya Abdullahi haushina kake ji ko?
Bake bace kike min wulakanci”
Menace ne wai, ni irin wannan abin ne bana so Amman duk abun da kace nayi zan iya”
Kintabbata?
Eh insha Allah”
Toh mu biya gidan Hajiya”
Bata musaba, suka wuce gidan Hajiya, sakin jikinsa yayi yaita janta da hira amota”
Koda suka isa cikin motar sukabar kayan sayayyar sai dai suna shiga gidan suka jisa shiru ga Kuma kofar dakin Inna akulle”
Kwankwason shi ya kama da duk hannunsa guda biyu yace”
Hajiya bata nan Kuma”
Kash😬 naso na ganta ya Abdullahi sosai wlh, kazo muje tah gobe sai muzo”
Baza mu dan hutaba?
A’a kazo muje dai kawai toh me zamuyi, itama Hajiya ta cika yawo”
Nidai ban zuwa ko Ina saina huta, kizo muje in huta kadan saimu wuce”
Badan ranta yaso ba tabi bayansa, suna shiga dakin ya belle butirin rigarsa tare da kunnan fanka, kishigedewa yayi akatifar iskar fankar na ratsashi”
Itako Asma’u guri daya ta takure karo nafarko dataji batason zama dakin Abdullahi”
Asma’u?, Yanaga kin takure gure daya, dariya yayi tsorona kike ne yanzun?
Gidan ne bayamin dadi idan Hajiya bata nan”
Hmmm ki saki jikin ki, dagowa yayi ya rike hannunta dare da dagota kan katifar bani labari yau kwana nawa bamu haduba”
Cikin daburcewa tace ya Abdullahi Nina manta, hannunta ta zame yayin da ya sake rikewa tare da dagota kan jikisa ya zaunar kan cinyansa”
Asma’u kibarni intabaki mana nakarshe, kisan meyasa nakosa nai aure?
Girgiza kanta tayi tana zaune acinyen sa”
Saboda gujewa son taba jiki da yake damuna, zanyi kokari daga yau bazamu sake haduwa ba sai lokacin bikin waya kadai zamu rika yi”
Gabata taji ya fadi sosai, Yaya Abdullahi har sati uku?
Eh kiyi hakuri ba ason raina nakeyi ba, bani da hankali akan ki Asma’u dana kanki kawai son tabaki nake sabo mugun Abu ne Asma’u”
Sunkuyar dakai tayi gabanta nacigaba da faduwa irin wadda bata taba jin irin sa ba”
Cikin kifta ido irin nameyin Shirin kuka tace”
Shikenan nan da sati uku kayi aure, Yaya Abdullahi inajin wani iri azuciya”
Me kike ji kifito ki gayamin?
Hawaye ta share bansan sunan abin ba amman Ina jin gabana sai faduwa yake yi”
Kinga Asma’u ki nutsu kinji ko, karki bari har wani ya gane tashin hankalin mu dan zanyi aure har ai mana dariya ke nake so Asma’u nine zan aure ki, kijin ko?
Kanta ta daga alamar eh”
Ido ya kura mata yadda gabanta ke faduwa shima haka nashi ke fadi, kansa ya sunkuyar ya cire hawayen daya taro agefin idonsa sannan yace”
In dan taba jikin ki nakarshe kafin auren mu?, daga yau namiki alkawarin bazan Kara tabakiba sai munyi aure”
Kaita daga masa batare da wani tunai”
Kamar wadda ke jira yahau sarrafata, yana me sauke ajiyan zuciya”
Jikintane yafara amsa sakon Abdullahi ga Kuma shaukin sosayya dake dibanta yasa wannan karon batai yinkurin hansa ba, lafiya take son su rabo”
Nisa abu ya fara domin zuwa wannan lokacin ya bude zip din rikar tare da finceketa yai wurgi da ita kasa abun da betaba faruwa tsakanin su bane yake faruwa yau kwance ya akanta atsakiyar katifarsa amman takasa hanasa komai ita kanta batason yabar abin da yake yi din, gabata na tsananta faduwa tarasa metakeyi?, aina take?, akwai kaya ajikinta ko babu?, bata iya tantancewa haka shima Abdullahi yafita birgicewa bashi da wani sauran hankali sanin badaidai ba ko daidai, suna cikin wannan halin Asma’u taji abu ya shigeta lokaci daya tare da azabben zami wadda yasata kwallara Kara batare data shirya ba……..
Mmn Yazeed🖊
[6/15, 9:04 PM] Fadeela Lamido: Typing🖊
BAYA BA ZANI🥥🥥🥥🥥🥥🥥
By
Fadeela Lamido
Wattpad fadilalamido
✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
*® _PEN: WRITER’S ASSOCIATION_*
✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
______________________________________
*~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~*
_____________________________________
https://www.facebook.com/groups/1533639276725285/
29-30
____________________________________
…….Karan Asma’u be tsaida da Abdullahi ba, dan yariga yayi nisa bayajin Kira, hawaye ne tare da gumi ke tsatsafo masa lokaci daya, yayin da Asma’u ta shiga wani yanayi da bata iya tantancesa”
Kuka Abdullahi kike yi yayin da Asma’u ke dandanar kudanta ahansun sa, bashi ya saurara mataba Saida ya samu cikakken nutsuwa ajikinta duk da kukan da take yi”
Kanta ya rike, cikin yanayi name son yayi rarrashi saidai ya kasa mgn shafa kan kawai yakeyi yayin da Asma’u ta kasa motsi”
Kansa kife akan ta, kuka kawai yake yi, tare da takaicin abin da yafaru tsakanin su”
Daker ya iya tashi ya koma gefenta cikin tsananin faduwan gaba yake kallonta”
Innalillahi wa inna ialaihir raju’un yafada tare da mikewa tsaye”
Mayafin rufarsa ya jawo ya rufa mata tare da hada kansa da bango, juyowa yayi ya sake kallon fuskan Asma’u hawaye kawai yake tsiyaya daga idonta Babu kyaukyuatawa”
Kayansa ya maida cikin sauri sannan yai saurin fita ya duba tsakar gidan Babu kowa illar yanayin dake nuna yamma tayi sosai duk inda Hajiya take yanzun tana hanyar dawowa gida”
Arikece ya koma dakin, bakin katifar ya tsuguna saidai ya kasa cewa komai, wata zuciyar ce ke shawarta sa da yagudu yavar garin kawai domin ya aikata abin kunya, cikin sauri ya mike harya Kai kofar ya sake tunani”
Idan natafi banyiwa Asma’u adalci ba, komawa yayi ya zauna agabanta dirshen yasa kuka tare dasa tafin Hannunsa yana share mata hawaye”
Kiyi hakuri Asma’u, ki yafe mi, nacuceki, naci amanar iyayena ba ason raina bane Asma’u, kiyafemin dan Allah Asma’u ki yafe min👏🏻
Kara rushewa tayi da kuka daker ta murgina ta juya masa baya”
Asma’u karki juyamin baya, wlh bani da niyar cutarki nashiga uku nikam🙆🏽♂️ Ina zan shiga in buya badan Ina tunanin wani hali zakishiga ba, dana roki Allah ya kasheni da ace wannan abun kunya ya fita”
Da wanni idon zan kalli Baba malam, tare da Inna nashiga uku, waye zai fahimce ni?
Kuka kawai Asma’u keyi yayin da yarasa abun yi, mikewa yayi yasake lekawa sosai jikinsa ke rawa saboda tsabar rudewa, kitchen din Inna ya kallah nan danan wani tunani ya shigo masa cikin sauri yayi kincin din”
Ruwan zafi ya daura sannan ya koma dakin daka kallesa kasan bashi da gaskiya”
Har yanzun Asma’u nanan inda yabarta Kuma har yau batar kuka ba”
Shima hawaye ya share Asma’u kiyi hakuri kinji dan Allah ki rufamin asiri, ki taimakeni kar mituncina ya zube a idon mutanan dake ganin mutunci na, kowa zai tsaneni Asma’u, karki saka damuwa da yawa domin nine zan aureki har yau kinanan inda kike azuciyata Babu abun da ya rago saidai ma karuwa, dazaki taimakeni ki rufamin asiri karki yadda Inna taji wannan mgnr, Asma’u kinajina dan Allah ki rufamin asiri nine zan aureki”
Sosai maganganun sa sukayi tasiri azuciyar Asma’u domin ita kanta tana tsoron innarta taji wannan mgnr, bare Kuma Babanta kila kasheta ma zaiyi gaba daya, yin wannan tunanin yasata yunkurawa batare data shirya ba duk da cewa akwai haushin Abdullahi azuciyarta”
Ganin ta tafara yunkuri tashi wani dadi ya zigarcesa, cikin sauri ya mike, ruwan zafin daya saka ya juye sannan ya wuce dashin bayin Inna, cikin sauri yakeyi damin daf ake da Kiran salar mangariba”
Rukota yayi tana takawa daker yana share hawaye tana sharewa har suka isa bakin bayin itace agaba dan haka tana shiga ta sako kofar”
Hannunsa yai saurin cirewa tare dacigaba da tsayuwa agurin, yanajinta ta juma bata faraba Saida ya tabbatar ta fara sannan ya koma dakinsa”
Gyarwa ya farayi cikin sauri tare da kyauda duk wani abu dazai kawo zargi, duk da haka nutsuwa ta gagara agareshi sake fitowa yayi ya tsaya bakin kofar yana jiran fitowan ta”
Ta juma sannan ta fito, ta maida kayanta harda hijabinta sai dai daker take daga kafa duk wadda ya kalleta yasan akwai wani abu”
Tahowa yayi ya rike hannunta saidai tai saurin fincikewa, yawo ya hade sannan yace muje nakaiki Asibiti”
Ganin tana nemar masa taurin kai yasashi rokota, waje yayi da ita domin shi besan yadda zai da itaba”
Kuka taitayi cikin motar, be hanataba domin shi kanshi hawayen yake sharewa”
Saida yafita cikin unguwar gaba daya sannan ya nemi wani karamin Asibiti ya shiga baya tubanin haduwa da wani anan gurin domin gurin yayi bayan gari”
Amota yabar Asma’u ya shiga befi minti 15 da shiga ba wasu ma’aikata sukazo suka bude motar suka fito da ita, cikin tafiya ahankali take takawa”
Dubata akayi sosai batasan me Abdullahi yace masuba amman sai fara’a suke tare da yimata sunnu”
Magunguna suka bata tare dayi mata duk wani abun daya dace”
Bata sake ganin Abdullahi ba sai misalin 8:30pm bayan ta tashi bacci”
Abdullahi ta hango tsaye acan gefe yayin da Inna ke zaune gafenta, da alama gida ya koma domin ba kyan dazon bane jikin sa”
Saida gabanta yafadi ganin Hajiya kusa da ita”
Asma’u kin tashi?, sannu kinji wannan irin tsautsayi haka🤔
Gyara kwanciyarta tayi domin batason zaman Asibitin nan”
Hajiya muje gida”
A’a baki bari ki kara jin dadi, ya kafar taki daidai inane gurin??
Inna ni naji sauki muje gida Inna zatamin fada”
Wanne fada zata miki kina cikin wannan tsautsayin ke badan Allah ya tsare ba ai sai ayanke kafar sannu ai tunda Abdullahi ya gayamin na duka mata kira tace amiki sannu”
Ajiyan zuciya ta sauke tare da godewa Allah acikin zuciyarta duk yadda akayi karya ya masu”
Sai misalin 10 na dare suka koma gidan hajiya”
Sosai taji dadin jikin ta gadon Hajiya ta haye, saidai wannan rana hawaye yaki barin idonta kuka taitayi batare data bude murya ba yayin da Abdullahi yaita zarya har kusan 12:00am yana zirga zirga tsakanin dakin hajiya da nasa dakin”
Dole ya kwana gidan Hajiya domin tsoron barin Asma’u yake sai yana ganin kamar zata tona masa asiri”
Tsayon kwana uku ta dauka agidan Hajiya ranar Abdullahi yaso maida ita Amman taki binsa rabon yai mgn da ita tun ranar da abun ya faru ko sannu da jiki yai mata daker take amsawa”
Cikin ikon Allah Ahaji Babba yazo adaren shiya maidata Gida, duk da cewa tafiyanta ya gyaro ayanzun gani take kamar Inna zataci Ubanta”
Sosai yanayin Asma’u ya canza tashiga damuwa ba kadan ba”
***********
Gidan Alhaji Babba shirye shirye ya kankama, Shirin biki Alhaji Babba keyi sosai ba kadan ba”
Hakama gidansu Zainab sun shirya komai da ya danganci biki saidai angon yana cikin damuwa cikin sati Daya duk ya rame koya Kira Asma’u bata dauka, yana kwance tsakiyar gadonsa yakasa komai, juyi kawai yakeyi tunda abun ya faru bashi da wani kwanciyar hankali ga gabansa da ke yawan faduwa”
Itama Asma’u duk da cewa tanajin haushin Abdullahi Amman zuwa wannan lokacin tagaji da fushin dashi bakin sonjin muryarsa take”
Ranar da suka cika sati biyu da faruwar abun yasake gwada Kiran Inna, bugu biyu aka daga”
Asma’u?
Na’am”
Ajiyan zuciya yayi sannan yace”
Dan Allah kiyi hakuri ki yafemin”
Shiru tayi tare da share hawaye”
Asma’u?, Kinajina?, Dan Allah kimin mgn mana haba Asma’u bada gangan namiki hakaba Asma’u”
Kuka ta fashe dashi sosai”
Barinta yayi tayi ma ishi sannan yace”
Ya isa, kiyi hakuri, hawaye ya share sannan ya sake cewa”
Nine zan aureki bawani ba ki kwatar da hankalin ki dan Allah kidaina zubarda hawayen ki, kibar hukunta min, haka zuciyata zata fashe, idan ma hukuntani kikeson yi kiyi hakuri idan mukayi aure ki gana min azabar da kikaga dama”
Sanyi taji azuciyarta sosai harta fara sauke ajiyan zuciya”
Asma’u kin hakura?, Kin yafe min?
Tana share hawaye tace eh”
Cikin ajiyan zuciya yace nagode Asma’u, Allah baki ladan akan wannan asirin da kika rufamin ”
Hawaye taita sharewa aranta tanason tambayan sa bikin sa, saidai tarasa ta yadda zata tambaye shi”
Haka yaita dan janta da hira Amman taki sakin jikinta kamar da”
************
Hmmm Wai Umma tsakani da Allah Alhaji be kyankyasa Miki abun da yake shiryawa wa Dattijo ba🤔
Wlh beyi wani zance Dani ba, ni bana fargaba akan hukuncin dazai yanke komeye laifin Dattijon ne”
Hmmm wlh ninasan Alhaji ya shirya wani abu, kiga sai harkarsa yake yi, Kuma becewa kowa komaiba akan Dattijo, gashi yau bikin saura kwana 5 ban yadda da Alhaji ba”
Mikewa Umma tayi tare da fadin”
Koma meye daidai yake dashi ai”
Bayan fitan Umma tagumi Mama tayi bazata taba barin Dattijo ya fahimci abun da Alhaji ke Shirin kulla masa ba domin hakan na iya hanasa zuwa Kuma Baban ya karayin fushi dashi”
****************
Ana saura kwana 4 biki Dattijo ya iso, kaya akaita saukewa cikin motarsa yayin da Dattijo keta washe baki”
Gaskiya tsakanin Yaya Dattijo dayaya Abdullahi akwai kyauna me girma, kiga yadda yake washe baki nina taba ganin fuskarsa haka?🤔
Cewar Naja dake kallon Dattijo tana daga tsakar gida, shikuwa sunkuye yake suna mgn da Baba da alama sako ake bashi, basa iya jin abinda suke cewa”
Abdullahi ne yashigo rike da ledan kayan Asma’u daya karbo daga gurin dinki, Maryam ya mikawa tare da fadin”
Kinga duba min kayanan dinki yayi kyau kuwa?
Amsa sukayi suka bude gaskiya yayi kyau Yaya Abdullahi na amaryan ne?
Wacce amaya Kuma na ‘yar cinliga ce….
Muryan ya Dattijo suje yana fadin wacece haka”
Waigawa Abdullahi yayi ya kallesa yace Asma’u….
Daga can gafe Umma tace Babban abokin ango kenan”
Tsaki Dattijo yaja yana fadin bakabar wasa da yariyar nan ba ko, wucewa yayi abunsa, zuwa falon sa yabar Abdullahi tsaye awajen su Maryam”
Tunda bikin ya taho kullum Inna tana gidan Amma har ana gobe bikin Babu Asma’u dan haka Umma tace wa inna Wai ni banga idon Asma’u ba”
Cikin tabe baki Inna tace tace ai sai gobe zatazo”
Allah yakaimu goben, inajin haka suka shirya ita da Abdullahin”
Sosai kin zuwan Asma’u ya daga hankalin Abdullahi Dan haka da Inna zata tafi ya nemi daya maidata gida amotar yake sanar mata zai taho da Asma’u”
Aiya yakamata Abdullahi ni bansan abin dake damun Asma’u ba kwana biyu nan batason zuwa ko Ina kila Kuma karatu ne domin sun kusa fara jarabawa
Koda Inna ta shiga gida daker ta matsa mata ta yadda tabishi, duk mgnr dai yaita mata amota bata kulasaba Saida ta tabbatar sun isa gidan Alhaji Babba”
Asma’u mun iso, mu shiga ko”
Tam tafada tare da bude motar ta fita, motar Dattijo data gani taji gavabta ya fadi dakewa tayi ta nufi gidan bakinta dauke da addu’ar kada Allah ya hadata dashi”
Cike gidan yake duk da cewa darene dakin Umma ta nufa saidai tana daga labulen sukai ido biyu da Dattijo, sakin labulen tayi da saurin ta’ ta juya, karo sukaci da mama ta riketa ram cikin ya mutsa fuska tace meye haka”
Afirgice take kallon hanyar kamar wadda aka biyo, Abdullahi ne yayi dariya sannan yace”
Mama inaga ya Dattijo tagani”
Dattijo? Dattijon takewa haka?, Saikace taga mala’ika?, Kuji min ‘yar iskan yariya”
Bahaka bane Mama kinsan karon ta dashi ba dadi, muje Asma’u”
Kin binsa tayi dan haka ya nuna mata gurin zama tsakar gida suka zauna”
Ahankali yaita janta da hira harta saki jikinta”
******
Washegari wadda ya kama ranar daurin Auren Abdullahi da Zainab, tun safe Dattijo ke sauke bakinsa wadan da sukayo takkakiya taga garuruwa dabab daban domin halarta daurin auren kananin sa”
Tundagarin Allah ya waye gavan Asma’u ke faduwa, ganin abun nata Kara yawa ta kalli Umma tace”
Umma yau tun safe gabana ke faduwa”
Subuhanallahi, Kita innalillahi wa inna ilaihir raju’un, zaki samu sauki”
Amsawa tayi tana nade agodon Umma ita kadai adakin”
Misalin 12 narana kowa kagani cikin kwalliya yake Abdullahi yafito cikin kayan da Dattijo yai masa nacin biki, haka shima Dattijo sosai yai kyau, cikin Babban rika irin shigar da betabayi ba, yabasa akaitayi, wanni irin farin ciki yake ji cikin zuciyarsa ganin Abdullahi zaiyi aure ya huta da kurafin sa”
Umma ce ta koma dakin har yanzun Asma’u nanan nade inda take Asma’u ya faduwan gaban yayi sauki ko?
Hawaye Asma’u ta share sannan tace Umma ni bawani saukin da yayi”
Ikon Allah🤔 kinga taso ga Abdullahi can nakira zasu tafi daurin aure”
Nidai Umma ace mashi Ina wanka ban iya zuwa tsoron an….
Tsoron wa kike?
Umma tsoron Anne nake ni Kuma nasan Ina fita zan ganshi”
Tabe baki Umma tayi aishike nan, kisha zaman ki gashi bakin ki ba saiti ne dashi ba”
Guri ya cika ya tunbatsa jama’a ba masaka tsinke kasancewar masallaci ne har baka iya hango mutane”
Cikin ikon Allah karfe 1:5pm jama’a suka shaida daurin auren Abdullahi da Zainab, bayan shaida daurin auren ne aka shiga yiwa Abdullahi fatan Alheri”
Dattijo rungume da Abdullahi cikin nunana tsantsan farin cikin sa garesa kunnuwan sa ne suka fara jiyo masa wani sauti dayai sanadin daukewar numfashin sa na waccin gadin, dawowar hankalisa yaji ana fadin”
Alhamdulillahi an daura auren Umar da Asma’u………….
Alhamdulillahi
Book 1 ya kare🌝
*Mmn Yazeed*🖊